Sunday 19 March 2017

ALLAH GATAN BAWA

[3: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


_writting by Zahra Muhammad mahmud_


*page 29*



Da misalin karfe biyar na yamma suka Isa Abuja koda saukarsu motocine da jamian tsaro bila adadin suna jiransu karasowa sukayi suka shiga mota zuwa gida
Tun ajirgi dady yaba wani excord dinshi umarnin yakai ilham wani guest house dinshi kuma yatabbatar yasamo matar dazata kula da ita dan haka koda suka sauka Anwar begantaba tafiyar dasukayi bata da tsayi suka iso gida tundaga get kowa ke sarawa har zuwa cikin gida suna shiga falon gidan mahaifiyar Anwar ce abakin kifa tana jiran shigowar gudan jinin nata dagudu yakarasa jikinta yarungumeta yana fadin imiss you mum somuch  ita ma hakan take fadamasa karasowar ihsan gurinne yasa yasaki mum yarungume ta itama dad ne yayi gyaran murya sannan hankalinsu yadawo gareshi
Mum ce tafara Isa gareshi tana murmushin dake kara fito da kyanta rugumeshi tayi sannan tace you are highly welcome my spouse dariya yayi sannan yayi huging nata back yana fadin bawaninan bayan duk kun manta dani ta Anwar kukeyi we are sorry tafadi gami dajan hannunsa suka haura sama
Anwar ma dakinshi ihsan taja hannunshi takaishi ruwan wanka tafara hadamishi sannan tace mishi bross kaje kayi wanka inka shirya seka samemu a dinning area na falon dady murmushi yayi mata kawai yashige toilet itako fita tayi tanata murna yau bross nata yadawo bakinta har kunne (amin afuwa banfadi ihsan ko yar shekara nawabace to me karatu ihsan shekarunta ashirin domin da fifting years Anwar yagirmeta)falo takoma tazauna zaman jiran mutanen gidan

Dukansu Sun hallara suna cin abinci sannan suna hirar yaushe gamo da Anwar amma dady bayasamusu baki momy tafuskanci hakan amma tabari sesun kebe ta tambayeshi meke faruwa hakane yasa shima kanshi Anwar yaki sakin jikinshi dasu
Suna tsaka da cin abincine Anwar yatuno ilham gurguwa habawa aywata irin dariya yafashe da ita harda rike ciki daga momy har ihsan sunfirgita daganin hakan banda dady dominshi yasan dalilin dariyar momy arude take tambayarsa lafiya sabida ita tahaifeshi amma tasan bata taba Jin sautin dariyarshiba seyanzu dafa shi tayi tana tambayarsa dan gabadaya tafirgice atunaninta aljanune suka shigar mata jikin shi
dakyar yaiya dena dariyar sannan yafara basu labarin abinda yasashi dariya tunda yafara labarin ihsan itama dariyar take momy ko murmushi tayi tace Allah yashiryeka Anwar yanzu dama dankaga gurguwane kake wannan uban dariyar wallahi kakiyayi kanka sabida hallittar Allahce bakyau hakan dakakeyi sabida kaima barawa kayi Allah yayi hakaba
Har zuwa lokacin dariyar taki sakinshi seda ihsan tayi katobara tahanyar cewa kai bross wallahi harna hango ka kaida ita amatsayin miji da mata tafada tana dariya wani gigitaccen mari yadauketa dashi kafin marin yasaketa yakara mata wani yadaga hannu zekara dady yarikemishi hannu shiko nuna ihsan yake da hannu yana fadin ni saankine dazakiyimin wannan mugun fatan keko ihsan wacce irin kiyayyace tasa harkika hangoni amatsayin mijin gurguwa ni yafada yana nuna kanshi yayin da gaba daya jijiyoyin jikinsa suntashi haka gashin jikinshima yatashi idonshi yayi ja ba ihsanba hatta dady seda yatsorata daganin yanayinsa sabida one time yarikide dagudu ihsan tabar gurin tana kuka sabida kotsawa bross nata betaba yimataba Amma shine yau harda marinta daga yimasa wasa kuka tasake rushewa dashi
shiko ta maman tsaye se huci yakeyi momy ce tafara magana cikin sigar rarrashi haba my son meyasa haka wasa fa takema inbanda abinka taya zaka auri gurguwa wacce basake ganinta zakayiba  don Allah karage wannan fushinnaka shiko dady kallonsa kawai yayi yace ka kyauta Anwar you Will pay for it kansa yagirgiza yashige daki momyce tashiga yimasa nasiha sosai seda taga yasauko sannan tace yaje yahuta itama tabi megidanta daki



love you all maman yusuf
[3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

_writting by Zahra Muhammad mahmud_


*this page is dedicated to Zahra Muhammad hausa novels group thanks you all am really appreciated*


*page 30*



Tunda daga wannan rana Anwar yafita harkar kowa agidan kamar yadda kowa yafita harkarshi ko momy tadena bi takanshi sabida dady yamata bayanin abinda yake aykatawa a mascow.
Kuma dady yashaida mata wlh seya dauki mummunan mataki game da abinda ya aykata


Yau lahadi Wanda yay dede da sati daya kenan da zuwan ilham abuja. tun karfe goma dady yashirya yafice agida tare da excord dinshi bazame ko inaba se gidan dayasa akai masa ilham gidan akwai tsaro sosai kai tsaye yashiga falon gidan tare da excord din daya ba alhakin kulawa da ilham wata dattijuwa suka samu zaune afalon wacce shekarunta basu wuce hamsinba matar kallon farko zaka mata kagane tanada kirki matar mesuna inna ladi jiki nabari tasauka akujera tana mikawa dadi gaisuwa Cikin mutunci yaamsa gaisuwarta sannan yasami guri yazauna bayan yazaunane yabada umarnin akawomishi ilham
Domin yaganta  inna ladice tashiga daki tafito rike da hannun ilham wacce ko dawasa akacemaka itace bazaka yardaba sabida tin lokacin daaka Daukota ake aykin gyarata asatin datayi a abuja har wata kiba tayi ga haskenta daya fito Wanda ada datti yaboyeshi gashin kanta har kusa da duwawunta yasha gyara bakamar da daya dankareba sanye take da Riga da siket na kanti Wanda suka kara bayyanar da kyanta sede harzuwa lokacin miyau nanan kamarda da sauran lalurorinta
koda aka fito da ita dady yayi matukar mamakin ganinta ahaka sabida betaba kawowa ransa akwai wani mahaluki afadin Nigeria daze gwadawa Anwar kyauba segashi yagani atattare da ilham baiwar Allah azuciyarsa yafara magana yana fadin inbanda iskanci irinna Anwar wannan ay baabar dariya bace sabida duk kyan dayake takama dashi wannan tafishi matsala dayace kawai lalurarta yanacikin wannan tunaninne aka zaunar da ilham agabansa dagowa yayi yakalleta cike da tausayawa itako se dariya take mishi hadi da gwarancinta Wanda ko baa fadamasaba gaisheshi takeyi yayin datake magana shikuma miyau yashiga ambaliya ko afuskar dadi babu alamar kyamatarta illa tausayamata dayayi juyawa yayi game kula daita wato inna ladi dan tayimai karin bayani
kara rusunawa tayi sannan tafara magana ranka yadade a iya zamana da yarinyarna nafahinci ba mahaukaciya bace kawai dolancine da ita domin har biro da takarda take rubutu bide bansan metake rubutawaba amma nasan duk dan makaranta yaga rubutun zeiya karantawa jeki kawo min rubutun inji dady mikewa tayi taje tadauko takardu wainda yawansu yakai goma daya bayan daya dadi yashiga dubasu abu dayane arubuce duka ajikin takaddun wato
*ilham shetima bukar*dady yayi matukar mamaki kobaaceba yasan sunanta kenan amma daya gwada seyace ilham bukar shetima dasauri tadaga hannu alamar itace kamar yadda takeyi amakaranta dariya duka sukayi  anan suka gane sunanta amanarta yakara dankawa inna ladi sannan ya umarceta data share wa ilham miyan bakinta zedauki hotonta   haka kuwa akayi inna ladi harda sake shafamata hoda tasamata jambaki wayyo Allah naso ace kuna gurin kuga yarda ilham tahadu ko kusa bame ganinta yayi zaton badaga indiya takeba dasauri dady yamata hoto kala biyu daya tasoma dariya wacce tabayyana hushiryarta me matukar kyau yayin da beauty point dinta shima yafito  intakaicemuku ilham tayi kyau matuka
bayan yagama daukar hotontane  yamike yamusu sallama yawuce.
koda isarsa gida hutawa yayi bayan yayi sallah yasa momy takiramishi Anwar da ihsan bayan sunzo dady ne yafara magana dacewa abinda yasa nataraku bakomaibane illa akan Anwar gaban anwarne yafadi azuciyarsa yace shikenan tafaru takare  muryar dady ce tadawo dashi daga tunanin da ya fada inda dady yadora dafadin Allah yasani tun ashekarun baya nake umarta Anwar daya kawo matar dayakeso domin yayi aure   amma yaki to hakanne yasa nidakaina nazabo masa wacce nake ganin tadace dashi ba Anwar ba hatta momy seda tafirgita dajin batun itako ihsan fadi take aranta Allah yakara  dasauri yadago yana duban dady amma yakasa magana sabida zafin da zuciyarsa kemasa dady ne yaci gaba nasamomaka matar aure diyar mutunci sede yarinyace karama dan shekarunta basu wuce 14ba what inji momy takatse dady tahanyar cewa haba alhaji me yar  14 years zatayi agidan aure dan Allah kabar wannan maganar shide Anwar nashi ido dan yasan dady baya magana biyu amma azuciyarsa jiyake dama shi aljanine kawai yatashi yabace dady yaci gaba kuma nan da sati biyu zaa daura auren ba wani shagali zaayiba kawai daurin aure zaayi shagalin zaa dagashi zuwa lokaci namusamman. hawayene suka fara ambaliya a kan kyakkyawar fuskar Anwar. dan bakinciki yazaayi yana mazaunin dan shugaban kasa Wanda ahalin yanzu ankai sunanshi majalisar tarayya  ta sanatoci da  ta wakilai akan su tantanceshi zaa bashi mikamin ministan man petur na kasa amma ace bikinshi bashagali sekace wani mara gata kuka yaci gaba dayi dady ko kallonshi beyiba ita ko momy tundaga kallon fuskar megidan tasan bayason wargi dady ne yadauko wayarshi yanuno hoton ilham yamikama momy yana murmushi yace  ga hoton surukartaki dasauri momy taamshi wayar tafara kallon hoton aybatasan sanda tarungume dady ba tanamishi godiya fadi take gaskiya kaiya zabe karfa kasa jamaarka sufarayi dakai tahanyar cewa se kyawawa kuke aure murmushi dady yakarayi yace wato naiya zabe ko  ihsance taamshi wayar ahannun momy  wani ihu tasaki gamida rungume yayannata Wanda tamanta fada sukeyi fadi take bross dady yagama yimaka komai tunda ze aurama wannan hurulinin  dan Allah kalli hoton kagani da kamar baze kallaba amma se yadaure yakalla danyaga wanne kyaune wannan dahar yafi nashi da na momynshi kallon hotonyayi dasauri yamike yana fadin subuhanallah wani matsanancin farinciki ne ya ziyarceshi  dagudu yakarasa jikin dady yarungumeshi yana masa godiya intakaicemuku Anwar harda yar kwallarsa ta farinciki godiya ko dady yashata tafi kwando dubu Anwar ne yafara magana dady yarinyar waye ita kuma yasunanta ilham bukar shetima sunanta wow gaba daya suka hada baki  harda momy  dady yaci gaba sanin yar gidan waye kuma wannan betasoba domin mahaifinta amininane dan haka aure nanda sati biyu sekaje kafara shiri rungume dady yakarayi sannan yanemi dady daya bashi contact dinta don su gaisa dady yabashi amsa da bata Nigeria se anyi auran zata taho kuma ba waya ahannunta  Anwar beso hakaba amma kobakomai yasami hotonta  dan wayar dady yadauka yatura hotunan atashi wayar  tun agurin yadora daya akan dp dinshi yayi status da  my wife to be  shide dady kallonsu kawai yake yana dariya azuciyarsa dady ne yace kuma son kasaurareni dakyau duk ranar daka saki yarinyarna kobayan rainane banyafemaka ba dasauri suka kalleshi sannan Anwar yace haba dady karan haukane yacijeni dazan saki my Princess ay dady mutu karaba murmushi dady yayi sannan yace Allah yasa ameen dukansu suka amsa dady yaci gaba kuma in andaura auran anan zaku zauna zuwa wani lokaci  kallon kallo suka fara Eh junansu  momy ce kamarya alhaji banganeba hannu yadagamata sannan yace zaki gane senan gaba  mikewa yayi yashige dakinsa yayin da momy tabishi jiki asanyaye
Anwar ko ko ajikinshi domin ji yake ko atiti  aka ce yazauna da princess dinshi zama zeyi matukar yana tare da ita dasauri yayi wanka yashirya yafita tare da excord dinshi bezame koinaba segidansu  wani abokinshi  dane ga megirma ministan yada labarai wato  bala usman kaita
Naseer bala  usman kaita   shine babban abokin Anwar   tun secondry school  har zuwa jamia suna tare tun ahanya yamishi waya akan yana tafe dan haka koda isarsu suntarar yana jiransu awaje Anwar nasauka amota suka rungume juna Jan hannunshi masser yayi zuwa part dinsa ayko ruwa beshaba yafara ba naseer labarin auransa sannan yanuna masa hoton matar bakaramin murna naseer yataya abokinshiva  har yana cewa abokina Allah yabaka duniya kayi kokari kasamu kiyama  daganan suka shiga shirya yadda bikin zekasance.





love you all 😘 maman yusuf
[3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨



_Written by Zahra Muhammad mahmud_


*page 31*



Lokacin bikin Anwar se karatowa yake yi yau saura kwana uku
Gaba daya Anwar yazama busy sabida zirgazirga yakosa adaura auren yayi tozali da kyakkyawar amaryarsa

Shima dady beda lokaci duba da yanayin aykinshi wani lokacinma baya kwana agida. Momy ce ke cigaba da hidimar komai duk da itama akwai nata aykin but bakamar dady ba

Kayan lefe kuwa tuni anhadoshi daga dubai baabunda babu fadin abinda ke cikin lefen ze cinye data baa gamaba
Bangaran dazasu zaunama tuni komai ansaka inkukaga daular daakasa abangaren da ilham zata zauna zaku dauka bazaa mutuba kayane na nunama saa yayinda shikuma megayya me ayki wato ango tuni yabada hotunan ilham akayimasa enlargemet dinsu manyan size yasaka agidan wasu kuma akayi editen danashi aka hada bame cewa batare suka daukaba abokanshi kuwa kowa yaga hoton amaryarsa murna suke tayashi insuka bukaci yakaisu sugaisa da ita sede yace bata gari wani lokacin har mamakin Anwar sukeyi sabida Anwar miskiline nabugawa ajarida amma yanzu yazama suda sabida auran ilham dazeyi
Ko invitation card na bikin abin kallone  sewanda yagani


     ***********

Abangaren ilham kuwa har yanzu bawani sauyi dangane da lalurarta batamasan wainar daake toyawa akantaba
Inna ladi tsohuwar arziki itace tashiga gyara ilham tunda taji labarin aure zaamata duk da tana tausayinta agame da lalurarta haka taci gaba da durawa ilham magani na gyara mace dan ita gani take wata kila wani yakusanci ilham kafin zuwanta abuja.
Ilham ko takara wani fresh tayi kiba yayinda hips dinta suka fito masu kyan tsari cikinta ashafe yake maana bata da tumbi ilham mace ce har mace sede lalurarta ita zata hana ganin hakan


momy ce zaune ita da dady suna tattaunawa gameda bikin tace alhaji har yanzu baka fadamana ranar kai lefennanba gashi yau saura kwana uku biki nifa banganewa wannan auranba kaki kabudemin komai insanshi meke faruwane.murmushi dady yayi sannan yace sweet heart  matukar baa daura aurannanba ankawo amarya ba bazaki gane komaiba dan haka kisa ranki a inuwa. Lefe shi kuma abangaranta zaku ajiye intazo tayi amfani dashi  kallon mamaki momy take binshi dashi zatayi magana yadakatar da ita  tahanyar fadin enough hajiya rai abace yatashi yabata guri baki asake.


Anwar yakosa yaga Princess dinshi dan yanzu har mafarkinta yakeyi. ahalin yanzu tunda dady ya sa ranar auranshi yadena shaawar kowacce mace bayan Princess itace burin ranshi yanzu duk da haka amma yana ganin yanzu tayi kankanta da daukar lalurarsa duk da yalura tanada girman jiki but zebi komai ahankali shiko romance da ita yakeyi yawadatar
Shiyasa gaba daya yagaza sukuni yakosa ashafa fatiha

gidansu yafara cika da danginsu kama daga na uwa harna uba sabida bikin Anwar duk inda yabi andunga ango ango kaga na ilham ay in ana masa wannan kirarin har kyautar kudi yakeyi Wanda shi kanshi besan yawansuba har security na gidan yimasa sukeyi dan su Samu nasu rabon
 media kuwa bainda labarin auren Anwar bekaiba  in tv ka kunna labarin ake in radio ne itama haka social media kuwa baa magana dan hotunansu daaka hada ake ta yadawa koina kowa yagansu yasan sundace dajuna yan mata masu son Anwar kamar zasuyi hauka dan bakinciki dan sunyi imani me mace kamar ilham baze kara kallon wata y'a maceba dasunan soyayya itako nafeesat yar gidan gomnan kano ganin hoton seda tayanke jiki tafadi agigice akayi asibiti taita Dakyar akasamu tafarfado  kuji wahala darai shida besan tanayiba amma shine harda suma 🙄

*RANA BATAKARYA*.............





Love you all maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

_written by Zahra Muhammad mahmud_


*page 32*



   *RANAR ASABAR*

ayaune dubban jamaa suka shaida daurin auran Anwar tare da amaryarsa ilham shetima bukar daurin auran dayasamu halattar shugabannin wasu kasashen, gwamnoni, sanotoci, yan majalisu, yankasuwa damanya manya atajirai dasauran talakawa masoya mulkin dady amatsayin shugabansu.
Andaura aure abisa sadaki naira dubu dari biyar inda aka bada dukiyar aure 50 millions à babban masallaci na kasa wato central mosque dake abuja taro yayi taro kota ina security ne dan tabbatar da tsaro
Ango baki yaki rufuwa se gaisawa yake da jamaa ana mishi fatan alkhairi
Daga gurin daurin aure walima suka wuce wacce megirma shugaban kasa yahada anci ansha anyi danasha maroka ranar kakarsu tayanke saka


Abangaren matama momy kanta har zafi yadauka  sabida taro matan gwamnoni da sanatoci abikin baa magana se tambayar momi suke wai yar gidan waye Anwar ya aura sede tace musu childhood friend na dady dahaka take kashemusu baki Wanda dayawansu haushi sukeji dan be auri yayansuba
Itama momy walima kawai tayi indatace sabida amarya Bata kusane dazaayi event kalakala suko sukace bakomai ayi da suna in amarya tahaihu


Bangaren amarya ilham ko inna ladi takira masu gyara amare dayimusu make off anyimata tsayawa fadinkyan datayi surmené domin bame cewa itace gashi anmata Jan lalle Wanda yakara haskata intakaicemuku inna ladi kwalin tissue taajiye akusa da ita dazaran miyau yataho zebata kwalliyar tagogemata kwalliya akama ilham sosai dan harda gwaggwaro aka nadamata yayin da gashinta aka zubo mata dashi ta kafarda ta hannun dama hotuna masu kwalliyar suka mata awayar da dady yaba inna ladi akan in anshiryata adauketa hoto zeturo a anshi wayar karkuso kuga hotunan domin iya kyau tayi kyau sukansu masu kwalliyar basuyi zaton itace sirikar mister président ba duk da sunga hotunan a social media amma basu kawo ita bace har suka gama suka fice bayan fitarsu bajimawa dady ya ayko abashi wayar inna ladi tamikawa dan sakon yajuya.

koda aka kaiwa dady wayar beyi mamakin kyan datayiba dukda kyannata nayau namusammanne danyasan itadin mekyauce
Da har zekira Anwar yaga kawai gwanda yatura masa ta WhatsApp  hakanko yayi shigar hotunan badadewa Anwar yabude ihu yasa acikin abokansa yana my Princess my Princess dakyar naseer yanatsar dashi tahanyar anshe wayar ahannunsa ba naseer ba har sauran abokansa Sun girgiza daganin ilham dayawansu sunjinjina ma Anwar shiko yayi wa hotunan Kiss yafi akirga baa Bata lokaciba gurin yadasu à media


haka taro yaci gaba da wakana har zuwa dare kowa yawatse se dangi nakusa
Sebayan isha dady yasamu kansa yashigo gida momy ce tarufa masa baya bayan yazauna nane yasha ruwan data kawo mishi sannan tace alhaji yabatun zuwa daukar amarya ne naga har yanzu shiru gefen fuskarta yashafa yana murmushi sannan yace senanda sati biyu zaa kawota kallonshi kawai takeyi dan ita yanzu bata yarda da dadynba tasan dole akwai abinda yake boyemata amma yazatayi intayi wari zatajine afili kuwa cewa tayi Allah yanuna mana ameen yabata amsa


Anwar sanda labarin amarya se bayan sati biyu zata tare yasameshi jiyayi kamar zeyi hauka dan bakin cikin amma bayadda zeyi da dady shi yagode ma Allah ma da hukuncin dadyn yazomasa da sauki 😜


Abangaran dady kuwa yayi hakanne dan zuwa lokacin duk yanbiki Sun tafi  sabida yayi imani Inde aka kawo ilham akan idonsu to labari mutumin dake china ma seyaji kamar agabansa akayi kunji dattijon arziki.



love you all😘maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

_written by Zahra Muhammad mahmud_

*salam sis kuyi hakuri da mistake din danayi narashin fadin Wanda yayiwa ilham waliyyi aranar daurin auranta.wani amintaccen malamin dadyne ya tsaya amatsayin waliyyin amarya.i hope that my apology is accepted*🙏



*page 33*



Anwar ne kwance akan hadadden gadonsa yana baccinsa mecike da kwanciyar hankali.abaccinnasane yayi mafarki da ilham gurguwa dayakewa dariya wai gasunan awani lambu me kyau yayi matashin kai da cinyarta yana fadamata kalaman kauna yayinda itakuma take wasa da gashin kansa tana murmushi miyau nazuba abakinta zuwa fuskarsa amma bedamuba sema kokarin hada bakinshi danata yakeyi azuwan zema Kiss bakinsu nagab da haduwane yafarka abaccin agigice zufa tawanke mishi jiki  rawa jikinshi yafara kamar meshin sanyi yayinda cikinshi yafara juyawa kafin wani dan lokaci zuciyarshi tafara tashi dagudu yashiga toilet yafara kwara amai kamar ze amayar da kayan cikinshi ko aman yatsaya hannunsa yake kara sawa abaki wani yataho domin gani yake kamar da gaske ne abin yafaru tube kayan jikinshi yafada shower dirzar jikinshi yake kamar ze sauya fata yana gama wankan yafara brushing din bakinsa seda yaga yana kokarin jima kanshi ciwo sannan yadena. Tun abayin zazzabi yarufeshi me zafin gaske kuma har yanzu zuciyarshi tashi take dakyar yafito daga bayin akan kafet yakwanta domin gadon kyamarshi yake ga zazzabi yanaji amma ko bargo yaki dauka yarufa kuma baze iya dauko waniba dakyar yamika hannu yadauko rumote din ac yakashe ahaka yakwanta agurin yana rawar sanyi yayinda idonshi ke zubar da hawayen bakincikin mafarkin dayayi yayi danasanin ganin gurguwarnan afili da zuciyarsa haka har wani wahalallen bacci yayi nasarar awon gaba dashi

Koda gari waye lokacin yin breakfast yayi kowa yahallara amma banda Anwar ganin shuru befitoba dady yace ihsan taduboshi ko lafiya

Dakinshi tanufa kai tsaye sabida ko kofa baa kullewa agidan sabida security din gidamma sunwadatar turawa tayi tashiga gami da sallama amma baya falo danhaka dakunan baccinshi guda hudu tafara dubawa daya bayan daya se ana hudun tasameshi kwance akasa idonshi yajuye ba baki se fari kawai ga wani kumfa da ya fito abakinsa ihu takwala Wanda yajawo hankalin su dady da security din dake kofar dakin dagudu duka suka shigo dakin abin dasuka gani bakaramin daga musu hankali yayi ba momy kuka kawai takeyi yayinda ihsan ketayata suna jijjigashi suna Kiran sunanshi
Dady ne kawai me karfin halin Kiran family doctor din gidan baayi minti gomaba yakaraso dasauri yasa aka dauki Anwar akamaidashi kan gado gwajegwaje yafara inda yagano suma yayi allura yayi masa sannan yadaura masa drip suka koma gefe suna jiran farkowarsa domin doctor yabada tabbacin ze farka akowanne lokaci
dukansu tambayar junansu suke meyasameshi Bayanjiya lafiya suka rabu dashi abinda basu saniba shine bayan mafarkinshi nafarko yadawo kasa yakwanta wani mafarkin yayi Wanda yafi nafarko domin nabiyunne suke excanging na miyau shida ita yayin da gefe guda kuma yana making love da ita har yanamata kuka dan dadin dayakeji. Tofa koda yafarka yaso shiga bayi amma yanayin zazzafan zazzabin daya rufeshi yahanashi samun damar hakan shine dalilin sumannashi
suna nan zaune har azahar sannan yafarka koda farkawarsa da amai yatashi Wanda yashiga kwarashi bakadanba hankalinsune yakara tashi koda yagama aman bayi yanufa yafara brush hmmm intakaicemuku  Anwar harda wankan tsarki🙈

bayan yafitone dady yakamashi ze zaunar dashi akan gadon dasauri yakwace jikinshi yayi hanyar kofar fita daga dakin dasauri ska biyoshi dady yarikeshi dan har lokacin jiri yake gani wani dakin suka kaishi sannan yahau gado yadan huta sannan yahiga toilet yadauro alwala yarama sallar asuba sannan yayi azahar  kafin ya idar har ankawomishi abinci dakyar yaci abincin sannan yasha magani tambayarsa doctor yahiga yi akan meye sanadin ciwonnasa ay kafin yabada amsa hawaye sunruga fitowa cikin muryar kuka yafara bayani be boye komaiba dan shi gani yake gwanda yafada anemomishi magani gaba daya dakin shuru yayi momyce tafara magana cike da faraa afuskarta tace haba my son yanzu dankayi mafarki da ita  shine abin damuwa dan Allah kakwantar da hankalinka mafarki ba gaske bane shiko dady murmushi yayi sannan yace lalle akwai sauran amai agaba kenan kamarya alhaji momy ta tambaya murmushi yayi sannan yadafa Anwar yace son ay tunda kayi mata dariya yanzu kafara amai ihsanma dariya tayi sannan tace haba bross karka bada maza mana kaida kake da ilham ahannu mene ne nadaga hankali dan kayi mafarkin gurguwa. Murmushi yayi dan ta sosomishi inda yake mishi kaikayi sannan yace hmmm wlh bazaku ganebane amma wallahi yadda natsani gurguwarnan ko mutuwata bantsaneta hakaba kai wallahi ji nake zan iya kasheta dasauri dady yakalleshi sannan yakatseshi da cewa kadena furta haka bakyau kaide kawai kaita addua ammafa dariyar dakamata kasani ko aljanace  shiyasa tazo ramawa yanzu. Yafirgita
Dajin zancan dady ware ido kawai yashigayi momy ce tace insha allahu ma ba aljanabace kwantar da hankalinka my son angon ilham ay tuni Yeshiga bude baki amma can kasan zuciyarsa zancan dady ne yake tsaye aransa tofa




love you all 😘maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


_written by Zahra Muhammad mahmud_


*page 33-34*


Tundaga wannan rana yazamana kullum Anwar seyayi mafarkin ilham gurguwa gaba daya yanzu yagama gasgata batun dady nacewa itadin aljanace yanzu gaba daya atsorace yake kuma yayi danasanin yimata dariyar

Agafe daya kuma Allah Allah  yake amaryarsa tatare sabida yau saura kwana biyu tarewar  kallo daya zaka masa kafahimci bakaramin so yakewa amaryarsaba ko yaushe idonshi nakan hotonta
Momy tun abin nabata mamaki harya daina takoma zubawa sarautar Allah ido

Dady ne zaune agidan su ilham inda yaje domin shaidamusu gobe da daddare ze ayko motar dazata dauki ilham kuma yashaidawa iya ta shirya bayan sati biyu ze ayko adaukota dan taci gaba da kulawa da ilham gadiya iya tadunga yimasa gami da mamakin tayadda yake tafida rayuwarsa kamar ba shugaban kasaba


    *yau take sallah*

Amma agurin Anwar domin kuwa yaune zukekiyar amaryarsa zata tare😜
Murnarsa takasa boyuwa dan har yakosa dare yayi akawo masa amaryarsa


Dady ne yakara zaunar dashi yajaddada masa cewa duk ranar da yasake yasaki ilham bashi bashi yanemi wasu iyayen itade momy nata ido


Ihsan ma takosa taga auntyn tata Domin itama tasamu abokiyar hira  fatanta kawai Allah yasa auntyn me son mutanece

 *8:00 Pm*


Motace baka hadi da bakin glass Kirar kamfanin Toyota mesuna venza dauke da amarya ilham ita da inna ladi wacce tayo mata rakiya

Kai tsaye bangaran amarya tanufa dayake part din amaryar akwai gâté danhaka su momy suna tsaye abakin gate din domin tarbar amarya ga mamakinsu se suka ga motar Bata tsaya abakin gate dinba dan tuni me kula da gate din yabudewa motar kofar ciki motar tashige kuma akwai tafiya daga gate din zuwa kofar falo kafin su momy su karaso tuni inna ladi tashige da amarya dakinta
Koda sumomy suka iso sunyi mamakin ganin hakan ace kun kawo amarya baku jira anmuku iso ba kawai ace har kun shige daki jike bakwari suma suka shiga daga ciki ga mamakinsu basa falo kansune yakara kullewa. Dakunan dake falon suka fara dubawa guda uku duk basa ciki. Dan haka suka haura sama nanma basa falon sama. Dakunan suka fara bi ananne suka samesu adaya daga cikin dakuna ilham na kan gado azaune anlullubeta da wata lafaya fara tadukar da kanta
Yayin da inna ladi ke gefenta azaune
Karasowa sukayi dagacikin dakin fuskarsu dauke da faraa kowa yasamu guri yazauna bayan gaishe gaishe Wanda har zuwa lokacin ilham nacikin lillibi momyce cikin muryar wasa tace to ita diyar tawa bazata bude fuskarta bane inna ladi dariya tayi sannan tace ranki yadade ay yartaki kunya gareta ihsan ce tace cikin faraa kyaleta momy Inde aunty ilhamce semun gaji daganinta dariya kawai duka sukayi

abinci momy tasa aka kawo musu yayin data yi adduar Allah yabada zaman lafiya. part dinta suka wuce ita da ihsan da excode  dinta cike da mamakin wannan wacce irin amaryace dady ya Aurawa Anwar


shikuwa ango yanacan gidan su naseer dashi da abokansa yanata damunsu akan shifa sutaso sukaishi koyatafi shikadai. Tsiya suka shiga yimasa sannan suka tashi gaba daya domun Rakashi .


tun bayan fitar su momy inna ladi wanka tayiwa ilham tunda dama ita take mata tasauya mata kaya masu kyau sannan tabata abinci taci tagyara gurin dataci abinci turare takara bin gidan dashi seda ta tabbatar da komai yayi normal sannan takoma gun ilham
wacce har zuwa lokacin kallon gidan kawai takeyi tana dariya alamar yayi kyau
tissue me Ubanyawa inna ladi tamikamata ta ansa da hannunta me lafiya sannan inna ta mata nuni da bakinta alamar ta goge miyau din bakinta bamusu tagoge dan tsawon sati biyu inna tadauka tana koyamata goge miyau in ya zubo murmushi tayimata sannan taci gaba da zama da ita har zuwa lokacin data fara jiyo hayaniyar angwaye zasu shigo.
mikewa inna ladi tayi tayima ilham nuni da bari taje gida zata dawo gobe kafada ilham tamake alamar bata yardaba gami da kokari sakkowa daga gadon rarrashinta tayi sannan tasamu tayarda kara jawo mata gyalenta tayi tarufe mata fuska amma sharasharane don haka ilham na iya ganun komai tacikin gyalen inna ladi fita tayi tana kara yimata nuni da ta dunga goge miyau kai ta gyada mata sannan inna tafita

fitowarta falo yayi daidai da karasowar su Anwar  gaisheta sukayi sannan tamusu fatan alkhairi tanuna musu dakin da ilham take sannan tafice inda direba  yake jiranta dan yamaida ita gida


su Anwar shiga sukayi dakin da sallamarsu yayinda bakin ango yaki rufuwa ita de ilham kallonsu takeyi tacikin lillibinta dan ita batasan maanar shigowar tasuba  tsokanarta suka shigayi inda daga karshe suka bukaci da cewa lalle dole ne abude musu fuskar amarya su gani bamusu Anwar yabude musu fuskarta yayinda tadago farar idanuwanta ta haskesu dashi Anwar suman zaune yayi danshi betaba tunanin kyannata yakai hakaba suma abokansa Sun gigita dan gaskiyar kyanna ilham dan asaline addua suka musu gamida fatan samun zuria tagari sannan suka Mike dan tafiya anwarne yamike yarakosu yanamusu mitar wallahi sundade su kuma suna mishi mitar amaryarsa tayi musu rowar muryarta yace kunyace tamata yawa shiyasa taki magana amma zuwa safiya zanyi kokarin rage mata kunyar dariya sukayi gabadaya ahaka har suka karaso gate inda motocinsu suke shiga sukayi suka tafi sannan shikuma yajuya yakoma cikin gida kulle ko ina yayi sannan yahaura sama

tun bayan fitarsa raka abokansa ilham tamike tasauka akan gadon lillibinta taajiye da tissue din hannunta dan ita jitakeyi duk ta takura kankice me ayko gabadaya miyauyagama Bata fuskarta ta rigarta. Daidai lokacin Anwar yayi sallama yashigo dakin
kofa yafara kullewa sannan yajuyo ga amaryarsa wacce yakosa Allah yanunamasa ita.
yana arba da ilham wani rikitaccen kara yasaki yajuya da gudu yana neman hanyar fita
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


_written by Zahra Muhammad mahmu_


*This page is dedicated to student of 2011 candy at GGASS tudun wadan dankadai kano state.love you all yan sauyi.wallahi ba 'ya !!!!!* 😃


*page 37-38*



Daukarta yayi yanufi dakin ihsan da ita rai abace dashigar shi dakin yasaketa tim akasa afirgice tafarka ihu zatayi yasa kafa yatake bakin sannan yayimata nuni da hannu alamar tayi kuka seya yankata. Dif tayi sabida har ga Allah yanzu tsoronshi yafara kamata juyawa yayi yafita rai abace ko su dady bema sallamaba yasa kai yafice daga falon yanufi part dinsu

Dady ne yakira wayar head of security na gidan akan sukwantar da hankalinsu bawata matsala kawai de Anwar din yafirgitane dan haka Anwar duk inda yawuce seyaji security nace mishi Allah yakara tsarewa oga har ya Isa part dinsu basu denaba


Dady dakinshi yawuce yayinda momy taraka ihsan dakinta dan ta lura har yanzu atsorace take shiga dakin sukayi mamakine yabayyana afuskarsu ganin ilham kwance akasa tana kuka ko baa fada musuba aykin Anwar ne tana ganinsu tafara kokarin kaimusu karar Anwar sede basa gane metake fadin dan harshenta akarye yake. Ga miyau daya shiga ambaliya tanayi tana kuka hawayene suka zuboma momy na tsantsar tausayin ilham Jin son ilham din take kamar ita tahaifeta karasawa tayi tarungumo ilham din jikinta tana rarrashinta itako ilham se mita takeyi Wanda ke nuni da abin yamata ciwo dakyar momy tashawo kanta tayi shiru

Ihsance takaraso kusa dasu itama tana kuka dan harga Allah tsoron Allah ne yakara kamata ganin ilham ga kyau amma Allah seya zare lafiya.
Rungumeta itama tayi tana kuka momyce yahiga Bata baki sannan tatsagaita kukan daga ilham sukayi sannan suka kwantar da ita akan gado tissue ihsan tadauka tagoge mata miyaun bakinta m'ont sallama tamusu tafice yayinda ita kuma ihsan tahaye gadon takwanta gefen ilham cike da tausayinta taja bargo tarufesu bayan ta kashe wuta



Shiko Anwar koda shigarshi be haura samaba wani dakin yashiga afalon wanka yayi sannan yacanja kaya bayan yagama Wanka da turare yabi lafiyar gado zuciyarshi cike da kisma irin azabar daze ganawa ilham danshi soyake tamutu yahuta yayin da wani gefen nazuciyarshi kebashi tabbacin aduniya kaf babu mugun mutum kamar dady kuma yayi imani beda makiyi kamarsa  danshi ko makiyinsa be masa fatan auran ilham shi se yanzunema yake Jin haushin kansa daya kasa ganeta tun farko ayda wlh tunkan tatare ze ayka akasheta hakade yay ta sambatunshi shikadai har bacci yakwasheshi ko abaccin seda yayi mafarkin yana making love da ita kuma dadin dayakeji amafarkin betaba jinshi ajikin wata macen barikin daya nemaba ga mamakinsa duk sanda zeyi mafarkinta inya farka jiyake kamar da gaske abin yafaru dan zega harda releasing yakeyi Wanda dole seyayi wanka.. Tofa


momy koda shigar ta daki azaune ta tadda dady abakin gado karasawa tayi tazauna agefenshi tana zama dady yakamota yadora kanta acinyarshi yasoma magana  am sorry my beautiful spouse nasan ranki yabaci gameda irin sirikar dana zaba mana kiyi hakuri da fari nayi niyar bata ran anwarne tahanyar aura masa ita abisa laifin daya min but daga baya tausayin yarinyarne yakamani  dan inaganin akwai wani abu me muhimmanci tattare da ita dan Allah kitayani samun wannan ladan momy ce takatseshi da cewa Alhaji ka kwantar da hankalinka wallahi nima zuwa yanzu nafara Jin abinda kakeji gameda ilham tausayinta da kaunarta ya mamaye zuciyata insha Allahu zanyima ilham gatan da duk uwa takewa yarta sede alhaji kadaukota batare da ka bincika iyayentaba watakila sunacan suna nemanta murmushi yayi sannan yace bayan nadaukota natura abincikomin iyayenta akano amma kowa aka tambaya sede suce ay tafi shekara biyu tana yawo atiti  baasan daga ina takeba sannan nayi laakari da sunanta inda nafahimci sunan babanta sunane na mutanan meduguri canma nasa abincika amma wlh bawani bayani sede muyi ta addua Allah yakawo Wanda yasanta tunda lokacin bikinsu ay anyada aduniya hakane inji momy Allah yabamu ikon riketa amana ameen inji dady



love you all😘 maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


_written by Zahra Muhammad mahmud_


*Sugura Abdullahi,this page is dedicated to you thanks for the support and care am really happy for that*

*page 35-36*


Ihu yake iya karfinsa yana neman hanyar fita amma dayake arude yake gaba daya hanyar tabace masa. Durkusawa yayi a inda yake yafara bata hakuri don Allah kiyafemin kiyi hakuri kifita arayuwata wallahi bazan sake yimiki dariya ba

Ihu itama ilham din tasaki ganin shima yanayi batare da fara Bata lokaciba ta zundumo da gudu cikin gudunta na guragu tayo gurinsa ayshima dagudu yadumfari kofa wacce Allah yabashi saar budewa gudu yake yana waigo itama ilham zuwa yanzu tagama firgita dan haka itama gudun take iya karfinta tana binshi dan ita azatonta abinda yabashi tsoron yana binsu abayane shiyasa takara bada kaimi gurin gudun

Anwar Wanda yake gudu baya kallon gabansa har yazo step besaniba dan haka faduwa yayi yafara mirginowa daga saman. Ilham koda taga haka itama faduwar tayi tasoma gungurawa kamar yadda taga yanayi dan ita azatonta duk salone natserewa abinda yabiyosu

Atare suka gama mirginowar kafin Anwar yamike  har ilham tafado jikinshi ihu yasaka sannan yatureta itama ihun tasaka abinda yakara firgitashi dagudu yabude kofar waje yana gudun itama batayi kasa aguiwaba tamaramasa baya

Jin ihunsune yasa gabadaya security din gidan yin shiri dan Sun dauka hari aka kaima Anwar harbi suka farayi Jin karar harbinne yatashi hankalin duk wani mahaluKi dake gidan itako ilham kara gigicewa tayi takara gudunta Wanda Anwar yake ganin inba aljanaba baabinda zesa ta iya gudu haka


Part din sudady yayi niyar zuwa amma seda yadade yana zagaye a compound din gidan ilham natayashi sannan yasamu yaje kofar falon nurking yashigayi kamar zefasa kofar dan yakosa abude yashige kafin ilham takaraso

Su dady dasuke tsaye cirko cirko a tsakiyar falon hankali atashe dan suma Jin harbin yasa suka dauka hari aka kawo musu duk da Sun San abune mewiya hakan tafaru. Jin muryar Anwar yana ihu gamida nurking kofa yakara daga hankalinsu ba kamar momy ma
Dady ne yayi shahadar bude masa dagudu yashige bayan dady yaboye yana fadin wlh dady zancanka yazama gaskiya aljana nayiwa dariya gatanan tasacemin ilham taajiyemin kanta
Zancanshine yamakale asakamakon shigowar ilham dakin da gudu itama bayan dadyn tanufa ay Anwar naganin hakan yasaki dady yawutsila bayan kujera
Yana rokon dady akan yabata hakuri tagafarceshi.

Momy da ihsan ganin ilham bakaramin firgitasu yayiba dan haka rungume juna sukayi suna karanta ayatul kursiyu

Ga mamakinsu suka ga dady yakama hannun ilham  yanufi kujera da ita. Kujerar daya nufa abayanta Anwar yaboye dan haka be watawata ba yawuntsila inda su momy suke shima yashiga jerin masu addua

dady rarrashin ilham yashigayi har yasamu tanatsu se ajiyar zuciya takeyi kan kace me bacci yadauketa ainda take. Waigawa yayi gurin yanshirin ko ta kwana wato su momy dariyace takufce masa ganin yadda Anwar gabadaya zufa tagama wanke masa jiki kiransu yayi dasu karaso da kyar  momy tafara zuwa sannan ihsan shiko Anwar neman hanyar shigewa daki yake bashida niyyar zuwa. Tsawa dady yadakamishi sannan yatsaya.


Magana dady yafara da cewa wlh kun bani mamaki wai ace harda ke yanuna momy kina gudun halittar Allah to kema kikayi inaga yaranki dan haka kubude kunne dakyau kujini musamman kai Anwar  wannan ba aljanabace hasalima itace ilham matar dana auramaka ta aure akidime duka sukace what !!!!!
yaci gaba kuma nayi hakanne badan komaiba sedan farincikinka dariyar dakamata shi yabani tabbacin taburgekane daganan yakwashe komai yafadaumusu sannan yakara wlh kuma kasake kasaki ilham ko bayan raina banyafemakaba.

no no no dady wannan cutarwace taya zaka hadani aure da abinda natsana fiye da mutuwata sabida kawatsar da tarbiyar damukamaka tahanyar bin matan banza.kokadauka kaci bulus ne bazan dau mataki akaiba to wlh kayi kadan dole kazauna da ilham amatsayin mata. Koda hakan na nufin bakin cikina ne ?  Anwar yatambaya koda hakan na nufin mutuwarkane dady yabasa ansa.

zuwa lokacin jikin momy yagama mutuwa tayi imani dama zaa rina tun da taga salon auren tasan karshe baze haifar da da me idoba hakuri tafara ba dady wanda zuwa lokacin fushinshi yafara bayyana afuskarsa gudun kar yawa Anwar baki yasa tafara tausarsa.

ihsan momy tayiwa umarni data tashi ilham su shiga dakin ihsan din dakatar da ita dady yayi yace Anwar yadauketa yakaita dakin ihsan din danma tafigitane da gidansu zece suwuce. Dako adarannan zan yankata inji Anwar yafadi azuciyarsa afili kuwa huci yake kamar ze rufe dady da duka bashida zabin dayawuce yayi abinda akasashi zagayowa yayi yadauketa kamar yadau kashi zuciyarsa cike da danasanin ihun dayaringayi  wanda inda yasan itace da tuni beci ubantaba
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

_written by Zahra Muhammad mahmud_


 *this page is dedicated to  my fans more expecially mrs shamsur hausa novels group thanks for the care and support*


*page 39-40*


 Washe gari dasafe ihsance tahadama ilham ruwan wanka à toilet sannan takama hannunta takaita toilet din daki tadawo tazauna tana jiran fitowarta amma shiru kuma batajin motsin ruwa dan haka ta leka dan ganin metakeyi azaune tasameta akan plour din bayin. Suna hada ido tafara mata dariyarta tausayintane yakama ihsan dan haka juyawa tayi tanufi dakin momy

Suna zaune ita da dady ihsan tayi sallama suka mata izini tashiga. Gaishesu tayi sannan tace momy kinga ilham nahada mata ruwan wanka nakaita toilet amma takasa wankan dakanta tanacan zaune a toilet din dady bece komaiba  illa zaro wayarsa dayayi yakira numbar inna ladi bayan gaisuwa datayimishi yaamsa sannan takara da tambayar diyarta dady yace dama akanta nakiraki waishin yaake mata tayi wanka ne murmushi inna tayi sannan tace ranka yadade bata iya wanka da kantaba sede ayimata godiya dady yayi sannan yakashe wayar yakai dubansa garesu sannan yace to ashe bata  iya wanka da kantaba sede ayimata zaro ido duka sukayi sannan momy tace to bari inje inyimata dan be kyautu asa masu ayki suyimataba dady ne yadakatar da ita yace bangane kiyi mata wankaba taya mace da mijinta kice kece me mata wanka bari inkira Anwar yazo yamata momy seda dariya takwace mata sannan tace dan Allah Alhaji kabari inyimata karkasamin dana yagudu pls tafadi tana dariya ihsan ma dariya tayi dady murmushi yayi yace hajiya kenan to ay se alaka nayawan shiga tsakaninsune ze hakura yadauketa amatsayin mata dan haka kinga nibani cikin shirmenku waya yadaga yakira Anwar

Anwar Wanda lokacin yatashi daga bacci tunbayan dayayi sallah yaji wayarshi na ringing da kamar baze daukaba ganin dady ne ke Kiran can kuma yaga rashin dacewar hakan  ya daga gaisheshi yayi sannan yajira yaji dawacce yazo kazo yanzu inason ganinka inji dady to Anwar yace sannan yaajiye wayar yana mita koda bansaniba nasan akan waccan lankwasashshiyar ake kirana yafadi gamida dan guntun tsaki doguwar Riga yazura sanan yafito koda fitowarsa security se gaisheshi sukeyi gamida kara jajantamasa har yashiga part din su momy sallama yayi ganin basa falone yasashi haurawa sama sallama yayi akofar dakin sannan yashiga samun guri yayi yazauna yanacin magani shi adole bayason wargi tuni dady yadagoshi murmushi yayi sannan yace dama bawani abu bane yasa nakiraka illa matarka bata iya wanka dakantaba dan haka yazamarmaka tilas kadunga yimata har zuwa sanda Allah ze yayemata.

Iya bakin ciki Anwar yayi shi amma azuciyarsa amma afili nuna musu yayi bedamuba dan yasha alwashin dena nuna musu damuwarsa

amsawa yayi da to dady tana ina inmata dan sauri nake zanfita gabadayansu seda sukayi mamaki dan basu dauka zeyimatanba tana dakina inji ihsan. mikewa yayi yayiwa su dady sallama dan yace dagacan zewuce base yadawo tagurinsuba ihsance tamike yabita abaya har zuwa dakinta suna shiga yace tamiko masa kayan da ilham  zata saka inta fito
mamakine afuskar ihsan tana ganin anya kuwa bross dagaske yakeyi da zuciya daya zema ilham Wanka jikinta asanyaye tanufi part dinsu Anwar din Bata jimaba tadawo dauke da kayan harda undies duka tana ajiyewa Anwar yace tabasu guri dan yaji dadin shirya ilham da kyau bamusu tafita falo tana adduar Allah yafishshe da Ilham

toilet din yashiga tananan har yanzu a inda ihsan tabarta. dagowa tayi takalleshi tana murmushi. kwada mata mari yayi zata yi ihu dasauri yadauki sponge yadaure mata bakin sannan yakara mata wani marin ruwan zafin da ihsan tahadamata yazubar sannan yatara na sanyi yadaga goran luquid soap yajuye kusan rabi aciki  sannan yakada yayi kumfa sosai sannan yadauko gora izal shima yazuba yakai rabi toilet détergent yazuba sannan yajinkimeta gaba daya yazunduma à verb din wankan abin wanke toilet yadauka yafara dirjeta aciki tanason tayi ihu badama ga wani uban zafi da jikinta ke mata gashi ruwan yashigar mata ido dan haka kokarin fitowa take abahon  ganin haka Anwar bayi kasa aguiwaba yakara kwakkwadamata wasu marin Allah sarki baiwar Allah
seda yagama gana mata azaba da hadin sabulun shi sannan yacirota ya yarda ita akasa ruwan yazubar sannan yatara wani nazafi wannan karon yazuba Wanda ko mejego se haka ciremata kaya yayi 🙄kusan faduwa yayi sabida ganin halittar ilham tabbas ilham tacika mace waima yanzu kenan inaga takara girma kuma. Hannu yakai kan dukiyar fulanin ta yafara shafawa laushinsu bakaramin daga mishi hankali sukayiba dan tunawa yake da halin dayake tsintar kanshi amafarki inyana tare da ita
jawo ta yakarayi jikinsa kuji Anwar ko kunya itako ilham yajin dake jikinta shiyafi damunta shiko Anwar dukiyar fulanin ta su suka sa yamanta dawa yake tare to abinka da manemin mata kuma yakwana biyu beyiba shiyasa hankalinshi tashi   intakaicemuku Anwar be kyale ilham ba seda yabiya bukatarsa inda shine yayi nasarar rabata da budurcinta kuka da yakushi yashashi agurin baiwar Allah ilham kai Anwar wannan bakin zalinci dame yayi kama gashi bakinta akulle yake bare tayi ihu.
seda komai yalafa masa sannan yatuna abinda ya aykata dasauri yadagata yakai dubanshi kanta bata numfashi dagata yayi yajijjiga amma shuru hankalinshine yasoma tashi ruwa yadebo ya yayyafamata ajiyar zuciya tayi sannan tasoma kuka meban tausayi kwance mata bakinta yayi sannan yadauketa yamata wanka na tsakani da Allah dan harga Allah tabashi tausayi wankan tsarki yamata sannan yamaida kayanshi nadota yayi atawul yakwantar da ita akan gado mai yashafa mata sannan yasamata brezia da pant dan ilham akwai girman jiki dan inkaganta zaka dauka takai 16 nanko yar 14ce. Doguwar riga yasamata sannan yafesheta daturare itako har yanzu kuka take kwantar da ita yayi zazzabine  ajikinta Wanda shima Anwar zuwa lokacin zazzabinne ajikinshi juyawa yayi yafita bayan ya rufeta da bargo
afalo yatarar da momy da ihsan har sunyi wanka Sun canja kaya agogon hannunshi yakalla bakaramin mamaki yayiba domin yakwashe awa uku darabi dashiga  yiwa ilham wanka momyce tafara mgn aa yan wanka harkayimata wankanne naga kayi saurin gamawa  ihsan kuwa dariya take kai yasosa bece komaiba yasa kai yafice dan ji yake kamar ze fadi dakinshi yashige yahaye gado yakwanta yanata rawar sanyi  amma hakan be hanashi tuna abinda yaji game da ilham  ba gaskiya yarinyar akwai dadi yafadi afili yana murmushi wani sashine nazuciyarsa yafara gargadinsa  anya Anwar kanada imani kuwa kakwanta da yarinya tana halin lalura bayan kagama azabtar da ita can kuma wani bangaren yace to seme  ay maganinta kenan yana daga cikin horon dazaka dunga yimata kamaida ita sex machine naka murmushi yayi duk da yana ahalin zazabi amma yagamsu da shawarar  dabakar zuciyarhi tabashi.




maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


_Zahra Muhammad mahmud_



*page 41-42*

Ihsan ce tafara tashi tanufi cikin dakin da ilham take bakaramin mamaki tayiba naganin ya kwantar da ilham harda lullubeta murmushin Jin dadin hakan tayi sannan takarasa inda ilham din take kai hannu tayi daniyar taga ko bacci takeyi ga mamakinta zazzabine metsanani ajikinta yayin da fuskarta ta kumbura gami da shatin hannun a fuskar da sauri ihsan takoma falo takira momy

Akidime momy tashigo yaye bargon tayi gaba daya daga jikinta ta dagota tana kallo wacce har yanzu kuka take ko baa fadaba momy tasan wannan Marine Anwar  yayiwa ilham
 Afusace momy taajiye ilham tanufi part din Anwar rai abace security nagaisheta ko kallonsu batayi har ta karasa part din baya falo dan haka daki tanufa koda shigarta yana kwance akan gado ya lullube da bargo azuciye momy takarasa kusa dashi ta fisge bargon sede fadantane  yakoma asakamako hucin zazzabin dake jikin Anwar salati tafara sannan tana tambayar Anwar lafiya kuwa meyasameku kaida ilham ita nasan kaine kajamata nata zazzabin asakamakon marinta dakayi kaikuma meyajawo naka tafada yayinda take dagoshi ba amsa dan bakaramin Jin jiki yakeba wayarsa tadauka takira doctor be bata lokaciba yazo allurai yayi musu duka gami da magunguna dukansu baccine yadaukesu
Anwar yariga tashi kuma cikin hukuncin Allah va ciwon komai atare dashi bayi yashiga yafara tsarkake kansa dan tunda yayima ilham danyen ayki beyi wankaba yana fitowa yatarar da momy zaune da plate din abinci kobesaniba yasan shitakawoma a kunyace yazauna danshi azatonshi momy tatane abinda yayi abincin tamikamasa bayan yagama ci tabashi magani. Momy tace son meyasa kamari yarmutane kame kame yafara sannan yace momy nayi nayi tatsaya namata wankane shine taki wai ita kunya takeji shine namareta murmushi momy tayi sannan tace KO kunyata bakajiba kake chemin wai taki yarda kamata wanka yarinyar dabatasan banbanci tsakanin namiji da maceba itace harda Jin kunyarka yamaka kyau bari dadynku yadawo zan sanar dashi abinda kayi


Anwar ko ajikinshi Jin ance zaa fadama dady hasalima dady yaji koba komai yasan ranshi ze baci

Ilham se laasar tafarka itama ba laifi babu zazzabin ihsance takamata dan takaita toilet tayi alwala tana dagata taga Jini gaba daya yagama batamata jiki harda katifar mayar da ita tayi sannan taje takira momy duka sundauka period ne yazomata nanko basu San shigar karfin da Anwar yamata duk shi yakawotake zubar da jini har yanzu ba pant da always momy tasa ihsan tabata toilet tashiga da ita dan tasha alwashin yanzu dakanta zata dunga kulawa da ilham tunda Anwar ya iya mugunta wanka tamata sannan tasa mata fant tadauro mata towel suka fito kafin su fito har ihsan ta kawo mata kaya  shiryata momy tayi tsaf sannan tabata magani da abinci takwatar da ita wani baccinne yasake dauketa tafiyar ilham ta chanja amma dayake tanada matsalar kafa su momy basu luraba


shiko Anwar shiryawa yayi yafice yawonsa gidan su naseer yaje dakin naseer suka shiga sannan Anwar yakwashe labari tundaga lokacin dasuka rakashi har zuwa yanzu dayake gabansa  dariya naseer yayi me isarsa  wacce har tasoma kular da Anwar seda yagama dariyar sannan yacema Anwar congratulations for what Anwar yatambaya kaine kyakkyawa dan shugaban kasa ministan man petur nan da wasu kwanaki nafarko daya fara angwancewa da gurguwa dariya yakara kwashewa da ita sannan yadauko  wata kwalbar turare yamikama Anwar yana cewa this is your award bcouse you deserve it  duka Anwar yakaimasa sannan yamike afusace zebar dakin dasauri naseer yakamosa yana fadin am sorry friend bazan sakeba dakyar yasha kansa inda daga karshe yaci gaba da koyawa Anwar salon dabarun mugunta daze dunga ganamata. Sallama Anwar yamasa yatafi gida cike da farinciki gameda shawarar da naseer yabashi


*BAYAN SATI BIYU*

ilham tawarke sosai bame cewa tayi ciwo kullum momyce ke kulawa da ita koda tana da zuwa office seta shiryata take fita

shima dady besamun zama yanzu sabida ayyukansa na Office ihsan ma yanzu takoma makaranta inda take hada degree dinta
Anwar besamun zama shima dan yanzu anbashi mukamin minista duk da ya fuskanci challenges daga gurin dadynsa inda yanuna be amince yana shugaban kasa dansa abasa ministaba me talakawan dasuka zabeshi zasuce dakyar dady yaamince aka bashi yanzu Anwar kyanshi yakara bayyana matashi ga kudi ga mulki Anwar kenan angon gurguwa

yau Anwar be fita office dawuriba dan yanada wani buri akan ilham dan kwana biyunnan da wata muguwar shaawarta yake kwana duk da yanzu yakoma sanaarsa taneman mata amma matan dayake kulawa se fararan fata yazabi fararan fatane sabida tsaro maana subasu fiye surutuba bare suce minista yana deting dasu

part din su momy ya shiga bakowa se maaikata suna ta zubewa kasa suna kwasar gaisuwa dakin da ilham take yanufa tana zaune akan kujera yayinda wata dattijuwa take matsamata kafa momyce tasa matar tadunga zama da ilham kafin su dawo yana shigowa matar tamike tafice  karasawa yayi gurin ilham din wacce keta faman kallonshi kamar ace ar ta falla da gudu murmushi yayi dan yalura kallon tsoro take mishi
batare da Bata lokaciba yajata zuwa kan gado yafara rabata da kayanta dukiyar fulaninta sunfi komai birgeshi danhaka yauma su yanufa seda yayi wasa dasu dakyau sannan yafara fingering dinta dadi ne yafara ratsata danhaka har wani kamo shi takeyi da hannunta me lafiya koda yashigeta bataji zafiba kamar ranar farko illama enjoying datayi inyadago yana kallon fuskarta se yaga se murmushi take masa tana lumshe ido aranshi yace shegiya gurguwa tasan dadi
seda suka kwashe wajen three hours suna abu daya sannan yakyaleta wanka yayomata sannan shima yayi yamaida kayansa itama yamayar mata ya gyara dakin tayarda bamecewa anyi wani abu sannan yafice itako ilham kwanciya tayi batare da Bata lokaciba bacci yayi gaba da ita

shiko Anwar yana zuwa part dinshi kayansa yacanja sannan yafita office koda yaje office yakasa aykata komai se mamakin irin niimar da Allah yayiwa ilham yake musammam yau da ta saki jikinta dashi sede me kullum shide yasan yana kyamarta amma duk sanda  ze kusanceta bayajin kyamar tambayar dayaringa yiwa kansa kenan inda ya yanke shawarar yau zecewa dady adawo masa da matarsa part dinshi dan yanaso yagasata  danshi har yanzu yatsaneta yakuma kasa gane meyasa har yake iya hada jiki da ita  tofa jamaa Anwar na tambaya pls ku amsamasa




maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


Zahra Muhammad mahmud



*page 45-46*



Anwar nanan tsaye ihsan tafito taganshi yana leke dariya tasoma yimishi kiranta yayi yatambayeta dady nacikin dakin aa tabashi amsa dan haka with confidence yashiga dakin guri yasamu yazauna yana sosa keya momy takalleshi tana murmushi tace Anwar kenan angon karni ko shekara ilham batayiba Sega yara amatsayinta nawacce bakaso keyarshi yaci gaba dasosawa yana. Murmushi kalle kalle yafara yanason gamin yaransa danshi bata ilham yakeyiba shide burinsa yaga yaransa tare da fatan Allah yasa shi suka biyo
Momy ce talura da yanayinshi tace babies din kake nemako kai yagyada mata suna gurun dadynka kaje dakinshi kagansu
Jiki asanyaye yamike yafuta dakin dady yashiga da sallama dan harga Allah yakosa yaga yaranshi sallamarsa dady yaamsa sannan yamasa izinin shigowa yaran n'a hannun dady har yanzu kuma dukansu suntashi amma basa kuka se wasa da kafafunsu sukeyi annadesu acikin tawul dan babu kayansu dan baasan da cikinsuba bare atanaji kayan samusu
Gaida dady yayi cike da Jin kunya dady yaamsa masa fuska asake sannan yace Anwar kaga tashin hankalin daya samemu ko ashe ilham da ciki tashigo gidannan kai amma Wanda yamata wannan abu be kyautaba ninarasa yadda zan bullowa lamarin dady yafadi yana kallonsa dan yanaso ne yaji me Anwar zece shiyasa yace haka
Kan Anwar ne yadaure ganin daranshi dady nashirin shegantamasa yara dasauri yakalli dady sannan yafara da cewa dady wlh yaranane nine mahaifinsu  dady yace banganeba kana nufin kasan da cikin kenan amma baka fadawa kowaba nibansan tana da cikiba amma tabbas yaran nawane dariya dady yayi sannan yace taya bakasan da cikiba sannan daga ganin yara kace nakane kace kowama ze iya kama dan wani yace nasane
Anwar ganin dady da gaske yakeyi yasa shima yakara zage damtse wlh dady dagaske nakeyi nine mahaifinsu sabida ninafara sanin ilham yafada batare da shayin komaiba salati dady yayi sannan yace anya Anwar baka fara shayeshaye ba kuwa taya zakacemin haka bayan baku taba kwana guri dayaba. Habawa Anwar kamar jira yake yafara rantse rantse yana shifa yaranshine kuma bawanda ya  Isa yahanashi yaranshi shi wlh yaransane zuwa lokacin har yamike tsaye kamar meshirin yin dambe bakaranin dariya dady yayiba sannan daga karshe yayarda da Anwar din dama kuma gwadashi yayi danko mahaukaci yaga yarannan zece Anwar ne ubansu
mika masa yaran dady yayi yace yamusu huduba bayan yagama musu huduba yaci gaba da kallonsu yana hawayen farincikin yanajin son yaransa naratsa zuciyarsa
Wayarshi yadauka da niyar daukarsu hoto seyaga ba kaya ajikinsu betsaya tambayar komaiba yamikawa dady su yajuya da sauri yafita excode dinshi namaramasa baya mota sukaga yanufa danhaka suka gane fita zeyi kankace me kowa yashige mota cikin shirin kota kwana suka fice daga gidan

jin karar jiniya ne yasa dady yagane Anwar fita yayi ko  ina zashi oho momy ce tashigo dakin tsiya tasoma yiwa dady tana cewa kode shine angon karnin dariya yayi sannan yakwashe yadda sukayi da Anwar yafadamata momy dariya harda kwalla
daukar yaran momy tasake yi tana kallonsu sannan tace alhaji kaga ikon Allah ko. Wlh son yarannan nakeyi kamarni na haifesu rungumeta dady yayi gaba daya ita da yaran yana fadin mugodewa Allah shiyabamu  hakane inji momy



shiko Anwar yawo yadunga yi à garin abuja har yasamu wani baby care suka shiga dakanshi yadunga zabarma yaranshi kaya kowanne iri daya motoci guda biyar yafita dasu amma bawacce boot dinta becika da kayaba yabiya kudin suka nufi gida sukansu masu shagon se mamaki sukeyi zuwan Anwar shagonsu dan ba boyayye bane kowa yasanshi


misalin shadaya darabi su momy suka ga se shigo da kaya security sukeyi kamar hauka basuyi musu mgnb
har suka gama sannan Anwar yashigo
tambayarshi momy tayi wannan kayanfa na yaranane yabata amsa mamaki sukayi daga momy har dady ihsan ce tafara bude kayan wow kawai take fadi daga karshe yashiga tayata suna shigar da ayan dakin ilham tunkafin sugama tuni inna tadauki wasu kaysn sanyi farare tashirya yaran aciki bayan ansamusu Pampers
koda Anwar yashigo yagansu bakinshi yaki rufuwa daukarsu hoto yadunga yi awayarsa gashi yaran sunbude ido gwanin shaawa gasu identical twins ko ganesu bazakayi ba sekalura dazaran da inna tadaura musu itama tabanbancesune yayinda ta daga ilham bayab ta haihu anan taga daya akasa daya asaman dayan to nan tagane nakasan shine yafara fitowa

har yanzu Anwar kotakan ilham bebiba wacce ke kwance tana sharar baccin gajiya tayaransa kawai yakeyi
kan gari yawaye gaba daya hotunan twins yagama zagaya social media waya ko kama daga Anwar dady momy ihsan Sun fara amsata tun cikin dare duk yan taya murnane

dasafe inna tayiwa ilham wankan jego dan haka ta lura ilham na yoyon fitsari duba da tayi shinfidarta tajike hankalin innane yatashi
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

_Zahra Muhammad mahmud_


*ayimin afuwa à page dina na farko namanta ban shida muku  yayan baban ilham daya bace yanada iyaliba yanada mata daya dayaro daya   namiji  dan lokacin yaron shekarunsa ashirin kuyi hkr akasi aka samu*🙏🙏🙏🙏🙏

*page 43-44*

             
      *DOCTOR MONEER*

shine likitan daya taimaki ameera aynihin sunanshi kenan
Tun watanni uku dasuka wuce yatafi kasar Amsterdam karo karatu mahaifinshi alhaji Ali kura haifaffen garin kurane ta jahar kano inda kasuwanci yamaidashi cikin garin kano da zama yana da mata daya da yara biyar hudu maza se karamarsu ta mace. Moneer shine babba se Hassan da hussaini se Abdullahi sannan auta intusar. Suna zaune a unguwar nasarawa gra dake kano. Alhaji Ali kura hamshakin me kudine a kano yaranshi kuma dukansu karatu sukeyi  afanni dabandaban ita kuwa intusar tana aji biyar amatakin secondry..


Moneer zaune yake a hotel din daya sauka gaba daya tunanin ameerar sa yadameshi dan ba karamin so yakemata ba gashi yanzu shekara biyu zeyi a kasar Amsterdam kafin yakoma Nigeria abun duk yadameshi wayar shi yadauko domin yahau chatting koze ragemasa kewa gashi megari yahana yasiyawa ameera waya gashi yayi rashin hausa be amshi numbar megariba.
Instagram yahau yana kallon hotuna gabanshi yafadi yayin dayayi karo da hoton Anwar da ilham zuface ta karyomasa danshi harga Allah yadauka ameerarsace rubutun kasan Hoton yafara karantawa inda yaga ansa happy mariage life Anwar umar mutalab manumfashi and ilham bukar shettima  what !!!!

Itace kalmar data fito abakin moneer dan yayi imani wannan itace ilham din ameerarsa data bace wacce kullum ameera kemishi kukan rashinta wani matsanancin farin cikine yaziyarshi zuciyarshi sede ameera tacemishi ilham nakasasshiyace but wannan bega alamar hakaba ko tasamu saukine tambayoyin daya dunga jerawa kanshi kenan.
Saving din hotunan yayi sannan yaci gaba da mamakin tayaya ilham har dan shugaban kasa ze aureta kuma ministan petur kai gaskiya abun da mamaki
dayayi niyar yakira wayar kannansa dan ya aykesu wudil gidan me gari sekuma yatuna suma basa kasar Nigeria duk suna kasashen dasuke karatu tsaki yayi gami da kara Jin haushin rashin waya a hannun ameera dan yasan inyayiwa ameera albishir zataji dadi rasa yadda zeyi yayi abokanshi kuma be yarda suje suis ameerarsaba dan kar amishi snaching dan ameera hasken fata kawai ilham zata nunamata dan kamarsu daya.. Dayagama tunani yaga ba mafita kawai addua yashiga yi dan itace kawai mafita gashi karatunnasa ba hutu bare yace zeje Nigeria yadawo


*BAYAN WATA HUDU*


zuwa yanzu ilham nanan apart din su momy domin koda yayiwa dady mgn kin amincewa yayi sabida momy tafadamasa abinda yayiwa ilham din dan haka dady yaki amincewa.
inna ladi yadawo itama gidan inda dady yasa akawaremusu daki ita da ilham tun zuwan inna kulawar ilham tadawo hannunta sosai take kulawa da ita.
ilham wacce ke dauke da ciki natsawon watanni hudu amma kaf gidan bawanda yalura tana da ciki domun cikin ko kadan benunaba illa jikinta dayabi zuwa yanzu takara kiba sannan ga wani fari datayi kuma cikin Allah yasa bame laulayi bane duk chanjin datayi jamaar gidan Sun Alakanta hakan da Jin dadi da kwanciyar hankalin data samu   baiwar Allah kenan cikin na motsi amma ita ina ko ajikinta
tunda inna ladi tazo tsawon wata biyu kenan Anwar besake samun damar zuwa gurin ilham ba tsawon watannin kuma besata a  idonshiba hakan bakaramin dadi yamasaba amma dazaran yayi mafarkinta burinshi yaje gareta amma ba hali sede yahakura

ziyara fadar shugaban kasa tashirya  inda zasu kai ziyarar ayki natsawon watanni biyar à kasar amurka inda acikin tawagar shugaban kasa harda ministan petur wato Anwar  dashi kanshi shugaban kasar.
ranar monday suka daga zuwa america suka bar gida cike da kewarsu zuwa yanzu momyce ce shugabar gida yayinda aykinta na office yakaru Bata samun zama agida

Koda zasu tafi seda dady yace anwar yaje yayi sallama da ilham amma yaki zuwa. Wanda shi dadyn besan bejeba

*BAYAN WATA BIYAR*

Cikin ilham yatsufa haihuwa ko yau ko gobe kuma dama tun zuwan inna takoyawa ilham wanka dakanta danhaka ita take wankanta duk da ba fita takeba amna inna tace gwara tadunga yima kanta dan tasaba dan haka har yanzu bawanda yalura dacikin jikinta amma fa tayi wata irin mahaukaciyar kiba wacce momy tace zata kira doctor yadubata anya kibar ta lafiyace kuwa  dan tunaninsu ko bata da isasshen  Jinine ajikinta dan gashi har wata danyacewa tayi

yau da magaruba tawagar shugaban kasa suka iso  Nigeria dan haka kai tsaye gida aka fara rako shi sannan kowa yakama gabansa

Afalo yazauna bayan yayi wanka yaci abinci gaisawa yafarayi da duk mutanen dake cikin gidan ganin bega ilham bane yasa yatambayi momy hajiya ina yatane murmushi tayi sannantace inna taje tazo da ilham
agaban dady tazaunar da ita ganinta seda dady yafirgita  domin akalla inbata fishi kibaba toko baze fitaba mamakine yakama dady yace hajiya ilham sha kafashe kuke batane aa alhaji nima dayake bana samun zama wlh banluraba  amma gobe nace zamu kira doctor yadubata fada dady yarufe momy dashi tainda yashiga batanan yake fitaba itade hakuri kawai take bashi ana cikin haka Anwar yayi sallama yashigo yasamu guri yazauna koda yaga ilham bakaramin tsoro tabashiba haryake tunanin anya ba aljana bace kuwa to inba aljanaba to tana da aljanu  dady ne yakatse mishi tunani incainda yace maza yakira doctor yazo yanzu numbar doctor akashe take dan haka dady yace Anwar yadauki ilham sutafi asibiti
mikewa yayi yana kunkuni shifa antakura masa
ilham wacce tun laasar mararta kemata ciwo amma dayake ba baki takasa shedawa kowa  to yanzuma datake gaban dady mararce kemata ciwo.
 isowar Anwar gurinta yayi dede da karuwar ciwon dan haka da sauri tarike kafarshi tana kuka. hankalinsu ne yatashi  ganin yadda jikinta kerawa ga gumi daya gama jikata siket ne ajikinta irin me tattararnan kamarde irin na yan makaranta me falau dinnan dogo har kasa ba fant ajikinta dan tashiga bayi taga zaki yazubo yabata fant din sekawai tacireshi abayin fitowarta kenan inna taje ta kirata tagaida dady.
wani nishi tafarayi gamida durkushewa agurin haryanzu tana rike da kafar Anwar. tsawa dady yadakamishi akan yadauketa yamika hannu ze dauketa sukaji kukan jariri akasan ilham basu gama yanke shawarar abin yiba sukaji kukan yazama biyu  haa ay da sauri dady yabar gurin innace takarasa kusa da ita tadagata daga durkushen da tayi ikon Allah ilham tahaifi yara biyu duka maza Anwar yakai dubansa kan yaran wani farin cikine yalullubeshi dakyar momy ta turashi waje  suka shiga aykin gyara mejego dayaranta kafin goman dare komai yayi normal kamar ba ayi haihuwa agidanba  momyce tadauki yaran tana kallo hawaye nazuba a  idonta tabbas base anfadamataba  wainnan yaran jinin anwarne domin Bata inda suka rabu dashi kamarsu daya mamaki takeyi tayaya har Anwar yasamu damar kusantar ilham har tasamu ciki tahaihu kai dubanta tayi kan ilham wacce gabadaya tasace dama kumburin na cikine tausayintane yakama momy  ajiye yaran tayi tarungume ilham tana hawaye dady ne yayi sallama yashigo dan yayi jiran akaimishi yaran yaji shuru shikuma yakosa shiyasa yazo dakansa kan kujera yazauna aka miko masa yaran  seda kwalla tazuboma dady tafarinciki yayi mamakin yadda yaran suka dauko Anwar sak addua yayi musu sannan yamike dasu a hannunsa yatafi dakinshi danba karamin so yakewa jikokinnasa

shiko Anwar yana bakin kofa yanaso yashigo amma yanajin kunyar haduwa da dady 😀gabahaba ay abun da kunya  Anwar.


*to fans dun Anwar ga ranarku kuzo kuraka Anwar yaga yaransa*


maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

Zahra Muhammad mahmud


*page 47-48*


Tunkafin inna tagama shirya yaran dady ya ayko adauko masa su bata bata lokaciba tagama tabadasu sannan tashirya ilham
Tagama kenan momy tashigo dakin kamar hadin baki Sega Anwar shima yazo ganin babies dinsa bayan Sun zauna inna tamusu jawabin matsalar data sami ilham momy gigicewa tayi shiko Anwar ko ajikinshi hasalima barin dakin yayi tunda abinda yakawoshi basanan
Dakim dady yanufa dan yasan sunacan sallama yayi yashiga bayan ya gaida dady sannan yadauki yaransa yana musu wasa harda yimusu selfie video shida dasu suna ta wuntsila kafafuwansu sama shikuma yanata musu wasa

Yananan zaune adakin dady momy tashigo afirgice ko sallama babu jikin dady tafada tasa kuka tana munshiga uku alhaji kar garin neman lada mukai kanmu wuta rudewa dady yayi yashiga tambayarta meke faruwa dakyar momy tamishi bayani


Shuru dady yayi yana girgiza kai sabanin Anwar Wanda bazaka ce yana dakinba. Se wasanshi yake da yaransa

Dady ne yamasa mgn dacewa Anwar bakaji lalurar data samu matarkabane.kallon dady yayi cikin sakin fuska yace naji dady allah yasauwake iya abinda zakace kenan inji momy wacce zuwa yanxu tafara fusata without care yace tomezance bayan hakan begama fadin abinda yayi niyyaba momy tadaukeshi dawani gigitaccen mari tace kana da hankali kuwa Anwar anya akwai imani a zuciyarka kuwa yarinya tasamu matsala tasanadiyyarka amma baka damuba

momy gaskiya kunfara takuramun akan lankwasasshiyarnan haba dawanne zanji da auramin miskiniyar dakukayi koko da abin kunyar daya sameni nazamantowarta uwar twins dina ni gaskiya kusauraramin haka haba yafadi batare dayajira mezasu ceba yasa kai yafice abinsa bayan yasauke yaran
momyce tamike da niyyar rukoshi dady ne yayi saurin kamota shikuma Anwar yakarasa ficewa
Kuka tasawa dady behanataba seda tayi shuru dankanta sannan dady yasharemata hawaye sannan yace banason matsalar Anwar tadameki zangasamiki Anwar dayardar Allah se yazo gabanmu yana kuka akan ilham kuma dama ban fadamiki bane jiya nayi waya dawani aminina nake fadamasa matsalar ilham shine yake cemin yanada yaro babban likita akasar indiya acan yayi karatu kwarewarsa tasa suka daukeshi ayki ababban asibitin kasar dake Mumbai  kuma yakaranci fannin lalura irinta ilham danhaka gobe insha Allahu ilham da yaranta da inna ladi zasu wuce indiya zan gama musu komai ayau dinnan ko  ihsan banason tasan da tafiyar bare Anwar kinjiko
Farincikine yalullube momy takara rungume dady tana mishi godiya dady ne yaci gaba kuma wannan matsalar yoyon fitsari data sameta duk acan akwai likitocin cutar dan haka ba matsala insha Allahu Inde kudi da mulki na rana zasuyi akan ilham murnace tasake kama momy


Kamin rana gidan yafara cika da yan barka yaran kawai momy tabada umarnin afito dasu in ance ina mejegon sede tace doctor yahanata zama cikin hayaniya suyi hakuri
haka aka ci gaba dazuwa barka har dare

shiko Anwar tun fitarsa office yawuce yana shiga yafara tura video din dayayi shida twince a social media habawa jamaa sunkara gigicewa da kyan twince se fatan alkhairi ake musu

      *washe gari*

koda safiya tayi Anwar shigowa yayi yagaida dady sannan yagaida momy  ga mamakinsa duk Sun amsa masa cikin sakin fuska
dakin mejego yashiga yatarar inna narike da yaro daya ilham nabashi nono dayan kuma nakwance akan gadon
ran Anwar ne yabaci ganin ilham nashayar mishi dayara azuciyarsa ya yanke shawarar daukomusu me renonsu daga london 🙄danshi baya kaunar ilham tashayar mishi dayaranshi
ganin nonon ilham awaje shine yatada masa da shaawa kuji mara kunya dan haka yashiga kallonsu yana lashe baki inna ce talura dashi danhaka ta ajiye yaron tafice karasawa yayi kusa da ilham yakai hannunsa kan nononta yafara wasa dashi itade kallonshi kawai takeyi tana murmushi
jin motsin mutum yayi abayanshi dasauri yajuya momy ce atsaye tana kallonshi kunyace takamashi amma ga mamakinsa momy murmushi kawai tayi masa sannan tace baban twince yau ba zuwa office ne gashi har t'en tayi mikewa yayi yakarasa kusa da yaran yanata kallonsu haka kawai yadunga Jin jikinshi yamutu daukarsu hoto yayi sannan yamusu vidéo abin mamaki yau harda ilham akama video momy mamakine yakamata gabin Anwar yaruko hannun ilham yanacewa maman twince pls ki kulamin da yarana sannan yayiwa twince Kiss yafice yana waigensu yana fita office yawuce dama shi ake jira yafita dan tuni jirgi na airpot yana jiran su ilham 😜
shiryata akasakeyi sannan inna tarukota momy kuma tarungumo twince security najan kayansu har mota
airpot sukaje harda dady arakiya yayinda security mutum ashrin dady yabasu sunanan tsaye har jirginsu ilham yatashi zuwa kasar india Wanda kosu su innan basu San ina zaakaisuba
acikin jirgi inna se wukiwuki take da ido acikin security akwai mata guda biyu sune ke rike da twince Wanda dady yarada musu suna sultan da sudeis
misalin karfe shida na yamma jirginsu yasauka akasar india inda suka tarar da cincirundon motoci guda goma suna jiransu kai tsaye wani kerar gida aka saukesu fadin abinda ke cikin gidan yayiwa page dinnan kadan gida de yahadu komai akwai harda masu  ayki


Anwar yataso daga office dawuri yau dan yau tunda yafita yarasa sukuni bawacce yake son gani irin ilham dan wani mahaukacin kewarta yake ayau dinnan dan haka yakosa ya Isa gida yasata a idonshi😜
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

Zahra Muhammad mahmud


*Page 49-50*



Anwar na Isa gida part din sa yawuce wanka yayi yazura doguwar riga yanufi part din su momy  
Dukansu suna zaune afalo yayi sallama yashiga gaishesu yayi kai tsaye yanufi dakin dasu ilham suke ga mamakinsa basa ciki kuma ba kayansu kanshine yadaure yashiga tambayar to ina suka shiga
Dasauri yadawo falon

Momy ina su ilham suka shigane naje dakinsu bangansuba

Dady ne yabashi amsa dacewa ay tunda na auramaka ilham nafahinci na zalinceka kuma zamanku tare tana cutar dakai shiyasa nazabi farincikin dana
Namaida ilham gaban iyayenta kaga kahuta ko my son

What!!!!!!
Inji Anwar haba dady ninacemaka tana zalintata dazaka kwasheta kamaidawa iyayenta kuma ma inmaidata zakayi seka hada da yarana gaskiya nibakamin adalciba kuma wlh bazan yardaba yafadi yana kumburo bâki


Dariyar momyce tamaida hankalinshi gareta azatonshi zatace wasa  suke
 Lalle Anwar baka da kunya tunda har kasamu kwarin guiwar tsayawa agabanmu kana neman ilham matar dabakaso katsaneta cewafa kayi zaka iya kasheta sabida tsananin kiyayyarka gareta kobaka fada bane momy ta tambayeshi

Zuwa yanzu Anwar yafahinci iyayensa yan rainin wayone😀danhaka dole yanunamusu shidan zamanine
Cewa yayi haba momy wacce kiyayya kuma bayan har haihuwa ilham tayi kinga ba zancan kiyayya anan danhaka dan allah kusanar dani inda yarana suke yafadi yana durkusawa agabansu cikin fuskar tausayi
shewa momy tayi sannan tace dadina da gobe saurin zuwa to mun cinyesu kashakemu muyi amansu
Dady yamike yawuce daki batare dayace komaiba  momy tamike tabi bayansa suka barshi shida ihsan afalon

Ihsan dan Allah fadamini inda su twince suke da mamansu

wlh bross ban san inda sukeba nima zaman danayi anan tambayar danake musu kenan kuma desame answer suka bani dawacce suka baka inji ihsan

Iska ya fesar sannan yaruntse idonshi ranshi namishi kuna zuciyarshi kamar zata tsage. Azuciya yafara mgn haba dady meyasa zaku rusamin farincikina twince sune rayuwata amma kunrabani dasu ilham ninasan basonta nakeba amma zuwa yanzu inason ganinta. Wasu hawayene masu dumi suka gangaro akan fuskarsa tabbas yasan wannan shirin nadadyne dan yayi imani dady yafi kowa kinsa tashi yayi afusace yabar part din dakinshi yanufa yana shiga wayarsa yadauka yakira naseer awaya yana shaidamasa abinda ke faruwa
naseer seda yatausayamasa sabida twince kowaye mahaifinsu baze so suyi nisa dashiba  hakuri yadunga bashi yanacewa horone su dady sukemishi abisa wulaancin dayayiwa ilham Wanda yasan nanda dan lokaci zasu hakura sudawo mishi da matarsa sallama sukayi

*Bayan wata biyu*

Zuwa yanzu Anwar yatabbatar da ilham tamishi nisa gaba daya yazauce akanta ita da yaranta kullum cikin kallon hoton daya musu yakeyi

kuma har yanzu iyayensa sunki suce masa komai gameda ilham da yaransa
harga Allah yanzu yasoma tausayin ilham amma basonta yakeba( nace kuji wawa )

        *Ilham*

acikin watanni biyunnan anyi nasarar tsaida miyaun datake zubarwa haka shima lalurar yoyon fitsari andade da maganceta dayake akwai kudi domin baabinda dady betana darmusuba
haka suma su twince kullum kara wayo sukeyi  abin gwanin shaawa kuma itama ilham yanzu tagane su amatsayin yaranta dan har wasa take musu

yaune aka saka ranar yima ilham ayki wajen ganin anmikar da kafarta dakuma hannunta wani injine zaa sata aciki na tsawon kwana uku ana kuma sa ran dazaran tafito dayardar Allah zata warke. Dan haka tun safe suke tawaya da inna da su dady tana fadamusu abinda ake ciki duk da shima doctor din yana waya da dadyn
tun zuwan dasuke asibitin doctor betaba kallon ilham ido cikin idoba sabida becika kallon mataba
yau anyi saa suna shigowa office dinshi idonshi ne yasauka anata afirgice yatashi yanakallonta badan komaiba sedan tsananin kamar datakeyi da mahaifinsa tirkashi wai waye doctor din ilham ne

Maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


Zahra Muhammad mahmud


*page 51-52*


Har suka karasa cikin office din doctor natsaye yakasa zama har seda inna tafara gaisheshi sannan yadawo da tunaninsa zama yayi yana cigaba da kallon ilham

Bayan yadauko file na ilham ne yakara lura da sunan dake rubuce ajiki ilham bukar shettima. Tabbas zatonshi yazama gaskiya amma zebar komai har zuwa ilham tasamu sauki  rubuce rubuce yayi sannan yaba inna madarar dazata dunga ba twince nan da kwana ukun

Anshigar da ilham cikin machine dan haka inna direba yadawo da ita gida ita dasu twince zuciyarta cike da adduar Allah yasa adace.


     *Doctor Adnan imam shetima*


Shine cikakken sunan doctor dake duba ilham dane ga alhaji imam shetima saurayine matashi Wanda shekarunsa bazasu gaza 35 ba shikadaine agurin iyayensa kallo daya zakama adnan kasashi acikin jerin kyawawan maza domin kyakkyawane na ajin farko bashida son hayaniya kwatakwata shiyasa beson zama à Nigeria. Mahaifiyarsa sunanta hajiya hauwa macece me kirki haka shima mahaifinsa Wanda yanzu haka suke zaune agarin kaduna tunbayan barinsu garinsu na aynihi wato meduguri asakamakon yakin daake a yankin

Adnan yayi primary da secondry schools dinsa duk agarin meduguri kuma Allah yaba mahaifiyarsadamar dauko jakar takardunsa shida mahaifinsa lokacin dazasuyi hijira dan haka kobayan zuwansu kaduna basu sha wata wuyar rayuwaba mahaifinsa yasamu ayki a nnpc kuma ana bashi albashi me tsoka shiyasa yanemar masa Abu zaria inda acanne yayi degree dinsa nafarko
Lifes move on mahaifinsa yazama hamshakin mekudi dan haka yakaishi kasar india domin yakarasa karatunsa n'a doctor acan
Duk da yawan tarin dukiyar mahaifinsa kullum cikin damuwa yake da bacewar dan uwansa bukar Wanda yanemeshi har yafidda ran ganinshi suko dama iyayensa yasan Sun mutu dan haka yake musu addua amma rashin sanin labarin kaninsa nasashi acikin damuwa dan so tari ze kulle kanshi adaki yaci kuka
Halin da mahaifinsa keciki yana dagamasa hankali har yakejin da yanada ikon cirewa mahaifinsa damuwarsa dayayi

bayan wasu shekarune mahaifinsa yafada harkar siyasa inda ananne suka hadu da mr président wato dadyn Anwar
Mahaifin adnan shine yadauki nauyin campagne din dady har kuma Allah yasa akayi nasara dady yaso yabashi minister naman petur amma yaki tun farko hawan dady mukamin Abban adnan yace bashida raayin mukamin amma shi ya yarda yadunga basa kwangila haka ko akayi ko lokacin auren Anwar baya kasarne yana saudiyya shiyasa be hallaci bikinba kuma shi baya hawa social media bare yasan wacece amaryar Anwar shide kawai dady yacemishi tsuntota yayi kuma sunanta ilham danse akwanakinannema yake shaidamishi Bata da lafiya shine yahadashi da adnan dan fannin yakaranta
Tsakanin adnan da Anwar basu San junaba dan iyayensune suke burin su hadasu Abota.

har kudi masu tsoka Abban adnan yasa gaduk Wanda yaga dan uwansa ko yaji labarinsa amma har zuwa yanxu bawani bayani yahakura yabarwa Allah


*cigaban labari*

twince koda suka daina shan nono basu damuba domin tun asalinsu masu hakurine shiyasa inna bata samu matsala dasuba


        *Nigeria*
Anwar yanzu ko aski bayayi zuwa yanzu ko office yadena fita se mataimakinsane ke gudanar da komai.
da yadauka iya su twince kawai yakeson gani se yanzu yatabbatar da basu yake soba mahaifiyarsu yake da bukatar gani kuka da magiya yayiwa su dady ba iyaka akan sudawo masa da iyalinsa amma ko takansa dady bayabi ihsance kawai take tausayinsa take bashi shawara dayayi hkr komai lokacine shide sede yakalleta kawai amna bajinta yakeyiba  domin yanzu yagama yarda 100% ya kamu dason ilham Wanda ko kansa bayaso kamar haka burinshi su sanar dashi inda take dan yanemamata Lfy sabida bayason taji lbrn abinda yadunga mata abakin wani shida kansa yakeson shaida mata kuma yanemi yafiyarta amma su dady sunki bashi hadin kai. Ko abinci yadena ci sosai sede ihsan tamatsamasa yaci domin su dady gaba daya sunfita harkarshi
kuma kullum suna waya da inna sunajin halin da ilham take securityn da dady yahadasu dasu sune ke daukar twince ahoto suyima dady sending through WhatsApp dan haka baya kewar jikokinshi tunda kullum seya gansu
Anwar ne kadai ke haukarsa


         *India*

bayan kwana uku yau ne zaa ciro ilham acikin machine din da akasata. tun asuba su inna suka zo asibitin suna jira.

Damisalin karfe takwas nasafiya doctor adnan yaciro ilham.

hasbunallahu wani imal wakil wala haula wala kuwwata illa billahil azim

ilham ce nagani tsaye akan kafarta hannunta daya lankwashe shima asake kai kubarni nakara yiwa Allah kirari

lalle Allah shine Allah kuma shine meyin yadda yaso Alokacin dayaso  babu meyiwa dan Adam baiwa se Allah

ganin ilham danayi yasa na kara tsoron Allah
dakafarta tafito inda su inna suke dakon futowarta doctor nabinta abaya
inna naganinta sujjada tayi ga Allah sannan takarasa da sauri tarungumeta
tabbas ilham bata manta innaba dan haka itama rungumeta tayi tana kuka
 ihamce ke fadin Alhsmdulillahi Allah nagodemaka daka azurtani dasamun Lfy. inna seda takusan shidewa sabida Jin ilham namagana cikin muryarta kamar ana busa  sarewa  rungumeta inna tasakeyi tana fadin lalle Allah shine abin godiya ilham
waige waige ilham tafara Wanda inna tafahimci yaranta take nema dasauri taja hannunta zuwa inda aka ajiye su twince dasauri ilham tasa hannu tadaukesu duka subiyu kuka takara fashewa dashi nafarincikin ganin tadauki yaranta da hannunta Wanda da sede amiko mata  kissing dinsu tashigayi kamar zata lashesu suko su twince se dariya sukeyi nace ikon Allah
doctor ne yashigo sannan yanemi guri yazauna yana murmushi yace to maman twince Lfy tasamu kuma se kuka nide karki koyama twince kuka sabida basayi murmushi tayi sannan tafara yimasa Godiya..
magungunan dazata cigaba dasha yabasu sannan yamusu fatan alkhairi suka hadayanasu yanasu suka wuce masaukinsu



maman yusuf

No comments:

Post a Comment