Sunday 19 March 2017

ALLAH GATAN BAWA

[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


Zahra Muhammad mahmud


*page 53-54*



Tunda ilham tasamu sauki kullum suna waya dasu momy abin bakaramin dadi yayiwa dady ba momy ma ji takeyi kamar tayi tsuntsuwa taga ilham


Dady sunyi mgn da doctor inda dady yanemi daya nema masu ilham biza daga india zuwa saudiyya domin suyi umara

Ayko hakan akayi domin ilham basu kuma sati guda agarin india ba se asaudiyya
Tun isarsu garin madina ilham ke kuka na farinciki kwanansu shida amadina suka Isa makka
Ilham tayi addua sosai aciki kuwa harda Allah yabayya namata yan uwanta sabida inna tafadamata komai game da tsuntota da dady yayi shiyasa Bata da sukuni illa Allah yabayyanamata danginta

Tafiyarsu zuwa saudiyya tare da doctor adnan akayita
Dan haka yanzuma shi dady yawakilta akan yanema musu biza zuwa UK sabida yanason ilham taci gaba da makaranta acan

Dan haka adnan beyi wasaba yayi abinda dady ya  umarceshi

Koda zuwansu birnin london basuyi sati biyu ba adnan yakai ilham wata makarantar secondry tambayoyi suka mata Wanda seda sukayi matukar mamakin amsoshinta dan har inda basu tambayaba take kaimusu amsa lalle Allah me girma da daukakane gashi yaba ilham ilimin da bawanda yayi zato

Kudi dady sosai yasaki kamin ayiwa ilham certificate din primary da na junior waec domin a  ss1 akasata


Sosai ilham take maida hankali ga karatunta Wanda take ganin dashine zata taimaki iyayenta😭


So tari intadawo gida zata zauna tayi shuru Tana tuna wasu abubuwan dasuka faru wasu tamanta wasu kuma bata mantaba
Duk abinda anwar yamata nacutarwa tamanta shi sannan mutuwar iyayentama bata tunaba hatta auran da ke kanta seda inna tamata Karin haske akai amma fa yanbiyu Tana matukar kaunarsu kuma tarasa dawa suke Kama itade tasan bada ita suke kamaba


kamannin anwar gabadaya tamantasu shiyasa ko tunaninshi batayi. kawai abinda tadaukarwa ranta shine ko waye baban su twince gaskiya baya kaunarta itada da yaranta Wanda Zuwa yanzu tanajin tsanarsa azuciyarta sabida tayi imani dayana sonsu dayazo inda suke musamman data samu lfy



   *bayan shekara daya*


su twince sunyi wayo komai sunaci basu fiye damuwa da nonoba shiyasa inna tashaidawa momy momy tace ayayesu
zuwan daddy da mommy hudu gurin su ilham suna dubasu shima doctor Adnan yana yawan zuwa dubasu Dan soyake yabi aynihin tarihin ilham yasan wacece ita

Yanzu ilham na ss3 inda dady yace inta kammala ss3zata dawo Nigeria abun yayiwa su ilham dadi dan harga Allah  sungaji da zama akasar dabatasuba


Ilham tayi kyau matuka bame cewa ajikinta su twins suka fito tsayawa fada muku kyan da ilham tayi da cigaban datasamu page dinnan yayi kadan sosai dady yake sakar musu kudi

Twince koda aka yayesu basa rigima tafiyarsu sukeyi ko ina gasu tun suna yara sun taso da kaunar junansu dan ko kuka daya yakeyi se dayan yatayashi


          *Anwar*

Kafin wannan lokacin anwar yakwanta a asibitoci daban daban afadin garin Abuja babu me ganinshi yaganeshi one time
kowanne likita yanabashi shawarar yarage damuwar dake zuciyarsa Dan hakan ze iya haifarmasa da ciwon zuciya dangama hawan jini tuni yasameshi asanadiyyar rashin ilham  shi yanzu bata yaransa yakeyiba shide ilham yakeson gani
momy tatausayawa halin dayake ciki har taso ta tona asirin su tsakanin da da uwa dakyar daddy ya lallabata akan tayi shuru ilham takusa dawowa dan koshi dadyn dauriya kawai yakeyi amma yadamu da halin da anwar yake ciki shinema silar dayasa yace ilham intayi ssce tadawo da soyayi tayi university dinta acan
ihsan kullum itama setayiwa su daddy kuka akan sutausayawa bross nata sufito mishi da ilham kar yarasa rayuwarsa hakuri kawai daddy ke bata dan tabbas se ilham tagama school zata dawo

zuwa yanzu ancire anwar amukaminsa sabida mulki seda lafiya shi kuma yarasata adalilin ilham.



     *yau 22-09-2016*

ayaune doctor moneer yake dawowa Nigeria bayan yakammala karatunshi na tsawon shekaru biyu dayashafe yanayi

a airport iyayenshi da yan uwansane sukaje tarboshi
beso hakaba danshi yaso ace driver aka turo mishi da babu abinda ze hanashi wucewa wudil gurin ameera Dan yakosa yakaimata albisheer dan zuwa yanzu har hoton su twince da video din da anwar yamusu tare dashi duk yanadasu awayarsa

bayan isarsu gida wanka yayi yaci abinci sannan aka zauna zaman hirar yaushe gamo. nanne dadynsa yafara mishi zancan yafito da mata ko yar wanene yadauramasa aure shi baruwanshi dacewa se yar babbangida shide yasamo me tarbiyyaa da  asali
murmushi moneer yayi sannan yace insha Allahu daddy kwanannan zankawo maka matar danakeso. Allah yanuna mana lokacin. Inji dadynsa ameen suka amsa gabadaya
key din motor daddy yadauka zefice da sauri daddy yace ina zuwa haka daga dawowarka ko hutawa bakayiba kodan kaga saukar safiya kayi shine zaka fita yawo Kai yasosa sannan yace dad gurinta zani  yana fadi yafita dagudu Dan bayaso suhanashi zuwa
suko su dadyn dariya kawai sukayi gamida yimishi fatan alkhairi

Gudu moneer yake amma gani yake motar bata sauri
yakosa yasa ameera a idonshi wacce yasan zuwa yanzu takara girma
 to anan semuce safe trip moneer.
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


Zahra Muhammad Mahmud


*page 55-56*


Yayi tafiya Medan nisa sanna ya iso wudul. Gidan megari yanufa lokacin megari yana fada.
Koda zuwansa gaisuwa yayi  yasamu guri yazauna. Megari Wanda tun zuwan moneer gurin bakinshi yaki rufuwa yace idonka kenan manniru bakin turai tashi yayi yayiwa yan fada sallama yaja hannun moneer zuwa cikin gida

Matan megarine azaune atsakar gidan suna hira  ganinshi da moneer yasa suka fara tsokanarsa da cewa seyau ake ganinka gaishesu yayi sannan suka zauna shida megari akan tabarma suna hirar yaushe gamo
Ganin yakusa awa dazuwa amma bega ameeraba yasa yatambayi inatake inna asabe (uwargidan megari)ce tace taje makaranta amma yanzu zaka ga tashigo ay lokacin tashinsu yayi

Tana rufe baki ameera tayi sallama tashigo ganin moneer datayine yasa ta tsaya tsak shima numfashinshine yakusa daukewa sabida ganinta megarine yace to ki karasomana kintsaya daga nan shigowa tayi jikinta asake kuma har yanzu idonsu nakan juna
Megarine yayiwa matansa nuni dasu tashi subasu guri dan gama sun manta dasu agurin
Dakunansu suka shige harda megarin
Inda ameera tamaye gurbinsa gurin zama a inda yatashi itace tafara dauke idonta akansa sannan tahura mishi iska a fuska shima yadawo hankalinshi

Gaisheshi tayi cike dajin kunyarsa dan zuwa yanzu itama tanason moneer duk da kankantar shekarunta
Amsawa yayi cike daso da kauna be bata lokaciba yaciro wayarsa yacemata albishirinta goro tabashi amsa miko mata wayar yayi bayan yanuno hoton ilham da Anwar

Dasauri ameera take kallon hotunan tabbas wannan ilham ce sabida duk sauyawar dazatayi bazata taba mancewa da itaba sabida akwai shakuwa sosai atsakaninsu. Cakume moneer tayi Tana kuka Tana cewa Don Allah aina kaga yaruwata kataimakeni kakaini gurinta Tana jijjigashi
jin kukantane yasa su megari fitowa suna tambayar meke faruwa dakyar moneer yasamu tasakeshi yayiwa megari bayani

Labarin yamusu dadi sosai kuma suma sunga hotunan

Baabinda yake daure musu Kai irin auran datayi harda yara kuma dan shugaban kasa

Ameera wacce har yanzu kuka take kallon hotunan su twince takeyi tanajin sonsu azuciyarta Wanda tasan koba komai yanzu suma sun Kara yawa akan da dasuke su biyu abinda yake daure mata Kai shine ganin ilham datayi fes ba miyou wato hakan na nufin tawarke Keenan kokome

maida hankalinta tayi ga tambayar dame garin takewa moneer dacewa manniru mutabannan bamu da ikon zuwa gidansu sabida sunfimu taya Kake ganin zamu je garesu dasunan ameera yar uwar ilham ce

shuru yayi  yana tunani karshe yasamu mafita
 Wayarshi yaciro yashiga instagram yayi searching sunan Anwar ayko nan take yafito hoton ilham nema a dp following dinshi yayi sannan shima yadauki ameera hoto yadora a dp nashi sannan yayi status dacewa Don Allah jamaa duk Wanda yaga yar uwata koyasan inda take yataimakamin yasadamu munrabu ne tun muna yara  sunanta ilham bukar Shetima

yana gama rubutawa yayi updating hoton ilham amatsayin wacce ake nema

yamusu bayanin abinda yayi kuma yabasu tabbacin mijin ilham yana muamala da instagram sosai nan da yan lokaci zegani dan haka sujira sugani

        *Anwar*

Wanda ke kwance akan gadonsa rike dawayarsa yana kallon hotunan ilham yaji wayar tasa tayi kara alamar yasamu sako da kamar baze dubaba sede kawai yaduba seyaga wanine mesuna moneer yayi follow dinshi a instagram  sannan kuma yayi tagging dinshi da kamar yashare seyaji yanada shaawar yaga wanene moneer din shiga yayi instagram din mikewa yayi dasauri ganin hoton dake kan dp din moneer din dasauri yayi accepting dinsa sannan yashiga kan hoton dayayi posting tabbas ko a bacci aka tasheshi ze iya banbance tsakanin ilham da ameera sede Abu dayane da ya yarda dashi sunyi matukar Kama dajuna
status din yasoma karantawa mikewa tsaye yayi dasauri yana Kara karantawa dankari ay ji yayi duk wani ciwo najikinshi yawarke tabbas se yanxu yake zargin akwai abinda daddy yaboyemasa gameda inda yakai ilham
to amma shiyasan duk inda ilham take dole zata so haduwa da yar uwarta watarana danhaka dolene yaje yadauko ameera aduk inda take afadin duniyarnan yakawota gidansu Dan yasan dole ilham tadawo gareshi

text yayiwa moneer private  yace mishi yaturo mishi address nasu dakuma phone number dinshi


moneer Wanda dama zaman jiran reply dinshi suke be bata lokaciba yamishi sending abinda yabukata

koda zuwan sakon wayar Anwar mikewa kawai yayi yashiga toilet yayi wanka yashirya cikin shigar alfarma wayarshi yadauka bayan yadebi kudi masu yawa
excode dinshi yakira awaya akan sushirya gashinan fitowa zashi anguwa su kansu excode din seda sukayi mamaki dan rabonshi da fita anguwa kusan shekara guda kenan Dan haka cikin sauri suka shirya komai yana fitowa suka budemishi mota yashiga basu zarce ko inaba se airport yana zuwa jirgi is ready dayake jirgin na shugaban kasane Kai tsaye  wayarshi yaciro yakira gomnan Kano yashaida mishi yana zuwa nanda 40 minutes
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


Salam masoyana  kuyimin afuwa asakamakon rashin jina dakukayi nagode


*page 59-60*



      *RANA BATA KARYA*


Tun kafin jirgin su ilham ya iso airport tuni su daddy sunzo tararsu
Ko ina inka Kai dubanka   yan jarida ne suna jiran isowar jirgin

Anwar kuwa ji yake kamar yatashi sama yataro jirgin

Basu jimaba jirgin yasauka dauke da ilham da twince dinta da Inna da Adnan da Abban Adnan


Su twince ne  suka fara saukowa wohoho jamaa naso ace kuna gurin yayinda ilham tabiyo bayansu shigace ta alfarma ajikinta fuskarta sanye cikin bakin glass kayan jikinta Jane da green Swiss less sauran kwalliya nabarwa masu karatu kuyi mata da kanku

Anwar numfashinshine yadauke yayinda yake tunanin Anya wannan ilham ce kuwa tunaninshine yakatse lokacin da daddy yataboshi yana cemishi to anwar gafa ilham kobaka ganetabane kallon daddy yakeyi kamar wani wawa dan tuni yagama raina kansa dan koda hadi ilham tawuce tunaninsa

Ameera ma tagane ilham but tana mamakin yadda ilham din tacanja one time haka binta kawai takeyi da kallo
Itako ihsan dama harga Allah bata ganetaba

Babu abinda yakara firgita anwar seda ilham tafara takowa zuwa gurinsu ganin yadda hips dinda ke rawa cikin wani yanayi tafiya take kamar tarwada yayin da su twins suka rugo da gudu suka rungume daddy domin sun ganeshi
Mommy ce takarasa ta taryo ilham yayin da yan jarida suka fara aykinsu tamvaya suka shiga Jerawa mommy agame da farin cikin datake ciki sakamakon dawowar surukar tata
Dariya mommy tayi sannan tayi godiya ga Allah daya dawo da ita Lfy

Juyawa sukayi kan ilham inda tashiga bayani cikin harshen turanci wayyo duniya💃💃naso ace kunga irin firgitar da anwar yayi dayaji zazzakar muryarta hmm abin baacewa komai

godiya tayi ga Allah sannan tagodewa daddy da mommy da inna
Dakyar suka barsu suka karaso gurin daddy  shima seda security suka dakatar dasu

Idon ilham ne yasauka kan anwar gavantane yafadi ganin kamannin dayakeyi da twins Wanda ko baa fada mataba tagane shine mahaifinsu
tsananin kiyayyarsace   taziyarci zuciyarta Dan ita da Tana da hankali lokacin da zaa auramatashi bazata yardaba sabida har ga Allah bata kaunarsa tsarinshi Sam beyimata ba amatsayin miji tofa!!!

Tana cikin wannan tunanin ne taji anrungumeta dasauri takai dubanta gurin ameerace kuma tabbas taganeta sabida jini daya bawasa bane  ita ma rungumeta tayi Tana kiran sunanta tambayarta tashiga Yi ina mahaifansu kukan ameerane yakaru ganin hakane yasa daddy yace sushiga mota suwuce gida dasauri aka budemusu motoci sukai tashiga
Wanda se alokacin daddy yasamu damar gaisawa da amininsa wato daddyn Adnan  Wanda shi tunda yaga ameera yakara rikecewa

Anwar yana zaune ne kurum Dan gama yagama firgita da kallon da ilham take masa Wanda yayi imani kallon kiyayyane wasu zafafan hawayene suka zubo masa na danasani 😭gashi su twince dinsa ko kallo be ishesuba kaichonshi

koda suka isa gida gabadaya part din daddy suka nufa abinci sukaci Wanda har yanzu ilham   na makale da ameera  yayin da shikuma anwar yasamu damar daukar twins dinsa basumishi kiwa ba sabida bahalinsubane sonsune ke Kara shiga zuciyarsa yana danasanin wulakanta  mahaifiyarsu

falo suka dawo gaba dayansu domin daddyn Adnan yace yanada mgn

farawa yayi da basu tarihin bacewar Dan uwansa har zuwa sanda Adnan yahadashi da ilham a London
kuma yanzu bayan yazo Nigeria kuma seyaga ameera Dan hakan  yana bukatar Karin haske
daddy ne yafara bashi lbr iyakar abinda yasani sannan itama ameera tafadi Nata
tun bayan rabuwarsu da ilham har zuwa yanzu

ilham yanke jiki tayi tafadi kasa sumammiya dagudu anwar yayo kanta yanakiran sunanta
ruwa ameera ta dauko aka yayyafamata koda tafarka wani kuka takeyi metsuma zuciya  Wanda har yanzu Tana jikin anwar dago kanta tayi taganta ajikinshi dasauri takwace kanta
daddyn Anwar ma kuka yakeyi Kamar yaro yayinda kowa na falon seda yatayasu

dakyar akasamu duka sukayi shuru yayinda Alh Imam yayiwa daddy godiya abisa nemawa ilham magani dayayi Adnan ma godiya yataya daddy nsa

alfarma yanema agurin anwar da daddy akan yanaso yatafi dasu ilham gidansa Dan yanaso yakaisu meduguri suka ragowar danginsu daya gano bayan komai yalafa
daddy yaamince batare da damuwaba yayinda anwar beso hakaba amma bashida zabi tunda daddy yagama mgn

washe Gari dasafe suka dau hanyar kaduna yayinda har yanzu ilham kukan mutuwar iyayenta takeyi  Adnan ne ke rarrashinta yana bata baki dangama daddy yagaza mgn Don shima kukan yakeyi  ahaka har suka isa kaduna yayinda su twince se tsalle tsallensu sukeyi ajikin daddy


maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


Zahra Muhammad mahmud



*page 57-58*



Suna isa Kano motocine birjik na Security da gwamna yatanadar masa Kai tsaye yabasu umarnin sukaishi wudil gidan me gari
Se alokacin yakira moneer yashaida mishi gashinan zuwa garin dan tuni ya iso Kano ba moneer ba harsu megari seda zuwanshi yabasu mamaki

Sunanan zaune suka fara jiyo jiniya takoina acikin garin hakanne yabasu tabbacin ya iso
Hankalin yan garinne yatashi sabida jin jiniyar alhalin sunsan bakasafai masu mulki suke zuwa garinsuba
Akofar gidan megarin motocin suka faka Wanda tuni megari da moneer sunfito domin tararsa iso suka masa zuwa cikin gidan adakin megari suka saukeshi yayin da security nsa suke jiransa akofar gida

Bayan gaisuwa aka gabatarmasa da abinci
Amma anwar ko kallon abincin beyiba illa tambayarsu ina ameeran take dasauri megari yakirata

Shigowa tayi jiki asanyaye tasamu guri tazauna sannan tagaisheshi
 Yaamsa fuska cike da walwala danji yakeyi kamar yaga ilham
Tambayarta yashiga Yi dangane da aynihin tarihinsu kuma yabukaci data sanar dashi gaskiya
Batare data boye mishi komaiba tasanardashi tarihinsu seda kwalla tazubo a idon anwar ashe spouse dinsa marainiyace yadunga azabtar da ita kuma yayi imani batasan iyayentasun rasu ba share hawayensa yayi sannan yayiwa ameera taaziyya
Sumasu megari duk sunmasa bayani agame da abunda suka sani akansu ameera

Besheda musu halin dayake ciki ba na rashin ilham
Illa kawai yanemi izinin megari nason yatafi da ameera Abuja sabida komai dare yau ze wuce
Megari beji dadin rabuwa da ameera ba amma bashida yadda zeyi shiyasa yaamince
Anwar ne yafahinci megarin ranshi besoba shiyasa yace wata guda kawai zatayi tadawo kayi hkr
Special number dinsa yabasu Wanda in akira Kai tsaye zaa sameshi sannan yamike domin tafiya bayan yaajiyewa megari kudi wanda suke dollars ne Wanda shikanshi besan adadinsuba megari kusan suma yayi azaune sabida ganin yawan kudin Wanda tunda uwarsa ta haifeshi betaba ganiba😀

kofar gida yawuce yayin da ameera tashiga hada kayanta bata bata lokaciba tagama Hadawa tayi sallama da matan gidan tanata kuka
Moneer ma dakyar sukayi sallama dayar wayarshi yadauko Yabata sannan yace zasu dunga waya kuma kafin tadawo zezo yasameta ahaka suka rabu taje tasamu Anwar dayan bangaren yasa aka budemata tashiga suka dau hanya tana ta kukan rabuwa da gidan megari dan tanaji ajikinta kamar tabar gidan kenan har abada ahaka suka dau hanyar Kano

Kai tsaye gidan gomna suka wuce bayan gaisuwa tsakanin anwar da gwamna
se gwamna yake cemishi tun dazu akace ka iso amma najika shuru murmushi yayi sannan yace wlh dady wani uzuri ne yakawoni me muhimmanci kuma harna kammala yanzu haka Abuja zankoma
sekace ana korarka anwar inji gwamna
murmushi yasakeyi sannan yace bahakabane daddy
Amin afuwa zan wuce yanxu
gwamna beso anwar yatafi ba amma bashida yadda zeyi yahanasa Dan yaso ace su gana da nafeesa kozeji tausayinta
 har airport gwamna yarakoshi se anan yaga ameera yayi zaton ilham ce Dan Tsananin kamarsu yace amma anwar baka da Kirkikazo da iyalinnaka amma baka kawota mugaisaba murmushi yayi sannan yakalli shashin da ameera take wacce tayi firifiri sabida rashin sabo  sannan yace daddy wannan ba ilham bace kanwartace
murmushi gwamna yayi Dan se alokacin yalura ilham tafi wannan kilewa sannan yalura wannan Kamar akwai duhun Kai atattare daita
sallama suka  masa suka shiga jirgi suka daga zuwa abuja Wanda ameera jitake kamar zata sume sabida tsoro yayinda azuciyarta godiya takewa Allah sabida adalilin yaruwarta you tayi ido biyu da gwamna Wanda da sede taganshi a hoto ko TV nabiyu gata ga Dan shugaban kasa duk adalilin ilham nakarshen shine yafi mata dadi wato jirgin datashiga godiya tasake yiwa Allah yayin da dokin ganin ilham da yaranta yacika zuciyarta


         *10:00pm*

suka isa gida bayan andaukosu daga airport kaitsaye part din su mommy yawuce da ita

suna zaune dukansu afalon suna jimamin me anwar yajeyi a kano sabida lokacin daya fita basanan security nsane suke shaidamusu sunkaishi airport yatafi Kano

sallamarshi ce takatsemusu hirar

ganin wacce kebinshi abayane  yasasu hada baki gurin kiran sunanta
ilham!!!!
harda daddy ba itabace yabasu amsa se alokacin suka kureta da ido sannan suka gane ba itabace kamace kawai bama kamar daddy da mommy sabida sunsan ilham tadade dawuce wannan matsayin


ameera zubewa tayi akasa jiki nabari wai yau itace gaban shugaban kasa da matarsa lalle iko se Allah

gaishesu tayi sannan duka suka sami guri suka zauna
daddy ne yafara mgn tabbas Anwar duk daga inda wannan take tahada jini da ilham Diyata Dan haka kuyi saurin sanar Dani wacece ita
anwar umartar ameera yayi data sake basu labarinta

batare da bata lokaciba tasake basu tunda tafara bada lbrn babu Wanda beyi kukaba afalon harda daddy sabida tausayinsu

ihsan ce taje tarungume ameera Tana kuka kamin daga baya mommy tabi bayanta dadyne yaci gaba da mgn
kallonsa yamaida kan Anwar sannan yacigaba
anwar matarka ilham Tana kasar London kuma sati mezuwa zata dawo Nigeria  iyaabinda zan shaida maka kenan game da matarka
dagudu anwar yamike yaje yarungume daddy yanamasa kiss afuska fadi yakeyi thanks you daddy  ngd da wannan albisheer dakamin daddy ne yakatseshi nafada makane badan komaiba sedan ameera sabida nasan zata bukaci ganin yar uwarta kaga dole inmata bayani inda take
amma wlh dabadan hakanba se in tadawo zaka ganta
shide godiya yacigaba dayi  

ihsan daddy yama umarnin takai ameera dakinta tashi tayi taja trolley din ameera sannan tarike mata hannu suka wuce

anwar ne yasake yiwa su daddy bayanin yadda akayi yasamo ameera  mamaki sukayi daga baya suka jinjinawa social media

daddy da mommy ne suka wuce dakinsu yayin da anwar shima yawuce nasa part din farin ciki duk yabi ya isheshi jiyake kamar yabita London Dan yakosa satin yacika yadawo abar kaunarsa

abangaren ilham zuwa yanxu takammala karatunta se shirin dawowa gida takeyi murna duk sukeyi ita da inna su twince ko zuwa yanxu sun iya fadin mommy da daddy dan wayone dasu (kamar yusuf dina)

yaune doctor Adnan yasanar da daddy nsa labarin ilham danhaka be bata lokaciba yace yakaishi yaganta dayake daddy yazo London din Kuma shima Adnan yazo
kaitsaye gidan su ilham suka je koda daddy yaga ilham jikinshine yafara rawa daauri  Adnan yazaunar dashi itama ilham Tana ganinshi ta tuno da mahaifinta dagudu taje tarungumeshi tana cewa abba Dan ita azatonta mahaifintane dakyar inna ta banbareta ajikinshi sannan dukansu suka zauna tambayar inna daddy yayi game da alakarta da ilham bata boye mishi kmaiba tafadamishi
dubansa yakai ga ilham wacce har yanzu Tana rike da hannunsa ta kwantar da kanta akan kafarsa
tambayarta yajuya zeyi Adnan yakatseshi
daddy ko katambayeta baabinda zata iya sanar dakai sabida yawancin abubuwa tamantasu inaga kahakura har zuwa lokacin dazata koma Nigeria semu bisu Dan musamu Karin bayani
idon daddy ne yasauka akan sarkar dake daure awuyan ilham dasauri yakai hannunsa kan kwadon sarkar yana dubawa
wlh wannan kodaga ina take jinin Dan uwanace ita shine abinda yafito abakin daddy  sannan yacigaba sabida wannan sarkar tamahaifiyarmuce iri biyu gareta tabani daya taba Dan uwana daya tace inmuka haifi yaya mata semu basu Dan haka tabbas wannan jininace innane yadaure dan haka Adnan yabasu shawarar abar maganar zuwa dawowarsu Nigeria shine zasu sami Karin bayani amma anan babu abinda zasu gane hakan akayi domin dukansu sun amince da shawarar da  Adnan yakawo
su twince ne suka shigo falon suna gujegujensu idon daddy ne yasauka akansu dasauri yadaukesu yadora acinyarsa tabbas dayake basu da kwuiya wasansu suka cigaba dayi cikin wasanne sukayi arba da gemun daddy habawa ay basu Yi sanyaba suka shiga Dan sundauka wani nauin kayan wasanne



love you all  maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


Zahra Muhammad mahmud


*Page 61-62*


Suna isa gida momyn Adnan kamar zata cinyesu se rungumesu takeyi basuba basu twins ba

Bayan sunci abinci kowa wanka yayi yayi sallah yabi lafiyar katifa


Shakuwace me tsanani tashiga tsakaninsu dukansu mutanan gidan ilham ko da ameera kamar zasu maida junansu ciki sabida tattalin juna yayinda kullum ameera namakale da waya tana waya da moneer soyayyace sukeyi bata wasaba abun har mamaki yakeba ilham sabida gani take gaba daya ma nawa ameera take

Satinsu guda akaduna suka daga zuwa meduguri

Sunga tarba agurin danginsukowa jiyake dasu se godiya akewa Allah da ganinnasu yayin da aketayiwa iyayensu addua

Sosai suke samun kulawa agurin danginsu allabasshi su twins iyayen farin jini


Satinsu biyu suka koma kaduna bayan komawarsune
Daddy yace ilham tashirya ta koma gidan mijinta kuka tarushe mishi dashi akan ita don Allah yamata rai yakyaleta itafa batason anwar kokadan azuciyarta

Kan daddy ne yashiga charge sabida jiya sukayi waya da daddyn anwar yashaida mishi jibi ilham zata dawo amma yanzu ga abinda ilham take fadi dankari

Kasa yayi da muryarshi ta sigar rarrashi yafara bata baki akan tayi hkr takoma

Itako ilham ina ko sauraronshi batayi sabida kukan datakeyi mommyn Adnan ce tasa baki akan daddy yakyale ilham yanzu ita zata mata mgn
hakan akayi kuwa domin mommy har daki tasamu ilham tafara rarrashinta gami da nuna mata illar dake cikin rabuwar aure inda hartake cemata yanzu inkinki kikoma dakinki mijinki aure zeyi Sannanyazo ya amshi yaransa ahannunki yaba matarsa itakuma inba ta Allah bace azabtardasu zatayi kinfison yaranki sutashi suga iyayensu basa tare kinasone yaranki su tashi cikin rashin syy mahaifiyarsu kiyi tunani ilham nibanga laifin anwar ba yakai matsayin dayakamata kowacce mace tasoshi ko wani laifin yamiki ne dasauri tadaga kanta sannan tace tunda aka fita dani waje betaba zuwa inda Mukeba ko awaya betaba kiranmuba har zuwa nasamu Lfy ko murna betayani

murmushi mommy tayi sannan tace kimasa uzuri sabida bakisan meya hanashi zuwaba

Dakyar mommy tashawo kan ilham tayarda zata koma sabida yaranta amma tayi alwashin anwar se ya gwammace mutuwa akan zama da ita😳


           *ABUJA*



mommy da ameerane suka dawo da ilham dakinta a falon mommy suka sauka su twins naganin mommy suka je gurinta da gudunsu suna dariya waisu sunganeta


Anwar ne yashigo da sallamarsa fuskarsa dauke da faraa gaida su mommy yayi yayin da yakai dubansa kan gimbiyarsa akayi ko saa suka hada ido wata uwar harara ta wurga masayayinda shiko jikinshine yakama rawa dangama harga Allah yanxu yana shakkar ilham Dan kwarjini take masa baya iya jure kallonta ballantana yanzu data wurga masa harara  guri yasamu yazauna
Bajimawa daddy yashigo nanma gaisuwa akai tayi tsakaninshi dasu ilham



naseeha sosai daddy yamusu yayinda daddy yakara Jan kunnan anwar akan takiyaye kar yakuma maimaita abinda yafaru tsakaninshi da ilham ita kuma hkr daddy yasake bata akan abinda anwar yamata

kan ilham ne yadaure Tana tambayar kanta me anwar yamata abaya har ake sake jamishi kunne ita kuma ake bata hkr shuru tayi Tana tunani tabbas akwai abinda Yamata kuma tasha alwashin seta binciko ko menene

mommy da ameera ne sukace ta tashi suje da ita part dinta in Dan sunaso su wuce da wuri dan daddy yace karsu kwana mikewa tayi jiki ba kwari Tama su daddy sallama tabisu  suka nufi part dinnata Wanda rabonta dashi tun ranar daaka kawota

komai nanan fes kamar yanzu akasakasu sede yanzu hotunan su twince ne takoina agidan

fada sosai mommy tasake yimata inda daga karshe sukamata sallama suka wuce kuka takeyi sosai yayinda ameera ketayata ahaka suka tafi suka barta part din su daddy suka koma sukayimusu sallama yayinda daddy yabada excode mota goma su rakasu gida

gadiya suka musu sosai sannan suka dauki hanyar kaduna

anwar yana ganin sun tafi mikewa yayi Yamasu mommy sallama yanufi partydinsu hannunshi rike dasu twins yayinda zuciyarshi keta bugawa kamar zata fito addua kawai yakeyi akan Allah yasa hukuncin da ilham zata masa yazamo me saukine agareshi gashi inna ladi tun bayan tafiyarsu ilham kaduna itama tawuce gida dan taga yan uwanta da seyaje gareta yayi kamun kafa kozata shawo masa kan gimbiyar mata wato ilham

itako ilham tun dasu ameera suka wuce wanka tashiga tayi yayinda tsantsara kwalliya afuskarta kamar me shirin zuwa party
wasu arnayen English wears tasaka rigar bata rufe mata cibiyaba yayinda daga saman rigar nonuwanta Duksunfito gasu Masha Allah
daga bayan rigar kuma wasu igiyoyine akayimusu style kamar yadda ake daure igiyar kambus
rigar maroon color ce yayinda wandon shikuma fari ne jeans kuma irin pensur dinnanne amma kuma duk an yayyagahi alamun kwalliyarnan da ake cewa crazy jeans
gashinta sakinshi tayi a gadon bayanta tura ruka tashiga pesawa kamar bagobe dama gashi dataje meduguri tasiyo wasu masu kyau
falo tadawo tazauna tadora kafa daya kan daya Tana dan girgizasu yayinda bakinta kuma tana taunar ciwingum agaskiya bakarya ilham tahadu musamman rigar jikinta bame hannu bace shine yakara fito mata kyanta abunka da farar mace iya kyau ilham tayi kyau ba namijiba ko mace kika Kalli ilham alokacin sekin maimaita to inaga anwar Kuma
jiran shigowar anwar kawai takeyi
shiko yana waje yana ta adduoi Akan Allah yataimakeshi

to masu karatu gade ilham tayi kwalliya tadaukar hankali waito hakan na nufin  Anwar tayiwa kwalliyar Dan yaji dadine ko kuwa



maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


Zahra Muhammad mahmud


*Page 63-64*



Tura kofar anwar yayi yashiga jiki asanyaye bata falon kasa Dan haka Kai tsaye yahaura sama
Gabanshine yafadi saura kadan ya yarda su twins dake hannunshi

Sabida arba dayayi da ilham Cikin shigar da ko amafarki bezaci zata iyaba
Sauke su twins yayi suka ruga gurin mamansu shikuma yaci gaba da tsayuwa agurin kamar andasashi

Ilham ko se ayko mishi take da sakon harara mikewa tayi taja hannun su twins suka shige daki tafiya take tana juya masa uku Wanda yananyin datake juyasu ko namiji ladifine inyagani seya koka balle anwar cikakken namiji Wanda tuni hankalinsa yakai kololuwa gurin tashi

.binta yayi da kallo harsuka shige daki zama yayi yadafe kansa yana tunanin menene mafita.

 Yana zaune agurin har aka Kira sallar magrib
Mikewa yayi yashiga bayi yayi alwala yawuce masallaci

Bedawo gidanba se takwas
koda yashigo suna zaune afalo suna kallo gefenta yaje yazauna ko kallonshi ilham batayiba tamaida hankalinta kan kallo

Mgn yafarayi cikin muryar tausayi da neman gafara

Ilham Don girman Allah ki ajiye duk abinda ke ranki muzauna Lfy wlh nime kaunarmine kitausayamin Don Allah

Tsakine amsar data bashi bata bata lokaciba tanufi dakinta
Dan har ga Allah ita haka kawai anwar bemataba amatsayin miji shiyasa ta tsaneshi sosai
.koda tabar gurin anwar kasa daurewa yayi beyi auneba Kawaiseji yayi hawaye nabin fuskarsa yarasa gane meyasa baya iya daure damuwa daga ilham one time take sashi kuka


Itako ilham tana shiga daki wanka tayi tasauya kayanta dawata arniyar night gown
Turare tafesa akowanne lungu najikinta sannan tafito falo domin daukar su twins nide nace tafito tsokanane

Anwar naganinta zumbur yamike sabida bemasan meyakeyiba
dukawa tayi Wanda hakan yasa har Dan fant din dake jikinta yana hangowa tuni miyaun bakinshi yakafe soyake yayi mgn amma ba kalma abakinnasa duk sun gudu

Ranar kwana yayi wanka da ruwan sanyi sabida muguwar shaawar data taso mishi gashi ba fuska agurin ilham dan kulle dakinta tayi

*Bayan shekara daya*


Zuwa yanzu anwar iya horuwa yahoru agurin ilham gashi abinda yafi bashi takaici tsawon lokacinnan Kala ilham batacedashiba sede yagama bata hakuri ta tashi tabashi guri
Gabadaya yarasa ina zesa kansa koda yakaima su daddy Kara ko kulashi basuyiba bare yasa ran zasu taimaka masa zuwa yanzu jiyake kamar zeyi hauka
 gashi yanzu ilham mkrt take zuwa Dan tuni daddy yasamomata admission a Abuja Turkish university
Inda take karantar medicine
su twins. ma tuni ansasu amkrt suna play class shikadai suke bari sutafi


Abubuwa da dama sunfaru aciki harda zuwa nemanwa moneer auran ameera inda daddy yawakilta megari ne yafi cancanta daya aurar daita  duk da yanzu bata gidan megari takoma hannun daddy da zama inda ahalin yanzu Tana kasar India Tana Karasa secondary school dinta Adnan tabi shike kula da ita

inda adaya bangaren soyayyace takullu me tsanani tsakanin Adnan da ihsan inda akasa rana auransu dazaran ameera takarasa mkrnt kuma duka family sunyi farinciki da auran



Ilham ce zaune adakinta Tana rage kayan jikinta dawowarta daga makranta kenan
anwar ne yafado daki da sallamarsa
aykinshi Dan kullum yashiga Yi wato bata hkr
ran ilham ne yagama baci Dan haka taga yadace ta taka masa burki
tsawa ta dakamasa tahanyarcewa dalla malam dakata anwar Kake kowa wlh kadami rayuwata tsawon shekara guda kana bani hkr ban hakuraba Kai jakine dabaza ka gane hakurinne bazanyiba

dasauri anwar yakalleta sabida kalmar jaki data kirashi da ita ranshi ne yasoma baci sabida tunda yazo duniya babu wani Mahalukin daya taba cimishi mutunci kamar ita ayau
tunaninshi ne yakatse lokacin dayaji tacigaba da mgn
koda yake ay Kare dama bashida zuciya Dan haka inaso kajini da kyau wlh anwar bana sonka bana kaunarka natsaneka tsanar da ko mutuwata banayiwa ita Kuma wlh bazantaba sonkaba har abada duk ranar dakaji bakina yafurta yana sonka wlh karya nakeyi karka yadda inkokayarda inasonka toko tabbas harka mutu sunanka jaki a idon duniya


tarine yaturnuke anwar tunyanayi atsaye har yadurkusa itako ilham tana gama fada masa mgn tawuce toilet ta kyaleshi
shikuma yaci gaba da tarin yana rike da gefen zuciyarshi zuwacan yafara aman jini mikewa yayi Dan yafita adakin ahankali yafara bin step zuwa kasa ko rabi beyiba ya yanke jiki yafadi yafara gangarowa Wanda hakanne yayi Dede da shigowar ihsan rike dasu twins andawo dasu daga mkrt sakinsu tayi dasauri ta isa gurinshi
aman jini yakeyi sosai juyo dashi tayi abinda taganine yasata kwalla wata gigitacciyar kara kamannin anwar gabadaya Sun sauya maana fuskarsa tadan karkace harda bakinsa ga jini nazuba abakin Wanda ko baa fadamataba tabbas tasan anwar yasamu paralyse😳



maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


Zahra Muhammad mahmud


Nagaisheku masoyana baride indan taka💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃


*page 65-66*


Agigice ihsan tajuya da gudu domin kiran mommy
Suko su twins kuka Sukasa sabida ihun ameera yafirgitasu


Kukannasu yayi dede da fitowar ilham daga wanka dasauri tazura doguwar Riga tafito folon dan ganin meyasasu kuka

Tahowa take dasauri danhaka bata lura da anwar dake kwance akasaba seji tayi tayi tuntube da Abu tuni tafara tambul akasa bakinta ne yabugu da center table tuni yafara jini

Dakyar tamike takai dubanta inda taji tuntuben gabantane yafadi ganin mutum akwance dasauri tamike taleka fuskar nakwance ido taware sosai ganin anwar akwance cikin jini gashi halittarshi tasauya

Tunani tafarayi akan to anwar kasheshi akayi tahanya caka masa wuka koko fuskarshi aka watsawa wani abun dayasa ta karkace wani sanyine yaratsa zuciyarta gami da adduar Allah de yasa mutuwa yayi Kai dako naji dadi kalar dadin data tuno zatajine yasata fara taka rawa hartana juyawa harsu
Mommy da ihsan suka shigo agigice batasan sunshigoba se rawarta kawai take takawa
Jin salatin mommy ne yadawo da ita daga tunaninta dasauri tawaiga inda suke kallon tuhuma mommy takemata

Dasauri suka karasa kan anwar ganin halin dayake cikine yasa mommy faduwa kasa sumammiya

ihsan dawani arnen gudu tanufi security din gidan dasauri suka shigo falon lokacin ilham nakan mommy hankalinta atashe nace kuji rashin kunya gurin ilham

Daukarsu security din sukayi gaba daya sukasa amota yayinda ihsan da ilham suka rufamusu baya akabarwa security su twins agida


Wani katafaren asibiti suka nufa Wanda tunkafin su ISO tuni anyi waya asibitin danhaka koda zuwansu ilahirin maaikatan gurin suna waje suna jiran akawosu


kai tsaye emergency akawuce dasu akahana su ilham shiga awaje suka tsaya suda securities dinsu


Tuni akayi waya office din daddy akasanar dashi cewa yazo fa gida balfy yanxu haka suna asibiti

Hankalin daddy ne yatashi matuka yana tunanin meyafaru da family dinsa dawannan tunanin yakaraso asubiti shida makarrabansa

dasu ilham yaci Karo akofar emergency ward
Ihsan dagudu tafada jikin daddy Tana kuka cikin kukantane take fadamasa abinda kefaruwa
jikinshine yafara rawa alamun zefadi dasauri security dinsa yazaunar dashi

doctor ne yafito daga dakin yayinda abayansa wasu nurse ne guda hudu suke gunguro mommy akan gado hannunta daure da drip

agigice sukayi kanta wani daki aka kaita na musamman
bayan ankwantar da ita doctor yafarayiwa daddy bayanin abinda ke faruwa
Dan durkusawa yayi sannan yafara mgn Kamar haKa

ranka yadade madam bawani abubane yasameta illa frgita datayi   asakamakon ganin abinda yafirgitata wanda insha Allahu nanda wasu lokuta zata farka  dan tuni mukashawao kan matsalar
shikuma yallabai anwar am sorry to say

to say what!!!! Inji daddy
afirgice doctor yace
am Sorry sir but anwar yana cikin halin mutuwa ko rayuwa domin zuciyarshi takamu da matsanancin ciwa Wanda single mistake zaayi ta buga sannan ahalin yanzu yakamu da ciwon paralyse


gaban dadine yayi mummunar bugawa yayinda ihsan tarushe dawani matsanancin kuka. itako uwar gayya wato ilham wani malalacin murmushi ne yabayyana akan fuskarta Wanda faruwar hakan akan idon mommy Dan tuni tafarka Tana sauraronsu

daddy ne yamike yace doctor yakaishi yaga anwar
karaf mommy tace nima zani dasauri suka waiga suna kallonta Dan basusan ta farkaba
daddy ne yaje yarungumeta yayinda itakuma tafashe da matsanancin kuka ihsan ma rungume mommy tayi Tana kuka doctor ne yacirewa mommy drip din hannunta yayin dasu daddy suka matsa Dan doctor yadubata
bayan yagama dubatane tayi yunkurin tashi dasauri ilham takai Hannu domin taimakamata hannu mommy tadaga mata alamar tabarshi  ihsan ce taruko mommy ta Mike abun yadaurewa daddy Kai ammayayi shuru mikewa sukayi suka nufi dakin da anwar yake ga mamakin daddy seyaga ilham tanemi kujera tazauna hankalinta kwance
mamakine sosai ya bayyana afuskar daddy koda ilham tawaigo taga yana kallonta dauke kanta tayi  yana kallonta har yakarasa fita



duk dauriyar daddy dayaga yadda anwar yakoma seda yafashe da kuka kamar yaro su mommy da ihsan ma kukan sukeyi  

sefito dasu akayi adakin Dan baason hayaniya agurin dayake

koda suka dawo dakin da ilham take ga mamkinsu waya takeyi da ameera se dariya takeyi bamecewa a asibiti take kuma mijintane Mara lfy

ganinsune yasa tayi sallama da ameera tayimusu sannu da zuwa

daddy ne yaamsa amna kan ihsan da mommy ko kallo bata ishesuba

.suna asibitin har zuwa dare sewajen karfe goma sha biyu nadare suka wuce gida harda mommy sabida asibitin baa jinya



       *bayan wata biyu*


anwar yanzu har yanzu anwar ciwo se abinda yakaru babu wani sauki

itako ilham tunda taje asibiti so daya bata sake komawaba amma kullum setayi kwalliya ta tafi mkrt

abun yanama su daddy ciwo sosai babuma kamar mommy wacce tafi kowa jin haushin ilham din amma sabida rashin kunya irinta ilham kullum setaje take gaishesu


su ameera dasu Adnan da daddy nsa da mommy sa dasu megari da yan gidansu moneer kowa yaje duba anwar yafi akirga
koda daddyn Adnan yatamvayi ilham Tana zuwa gaida mijinta kuwa  budar bakinta secewa tayi  aa ita meze kaita gurin Wanda bataso  dauketa daddy yayi da Mari ze karamatane mommy nadnan tarikeshi
fada yashigayi ta inda yashiga batanan yake fitaba daga karshe yace duk sanda bataje ta dubosaba bashi babu ita abinda daddy besaniba tuni daddydaddyn anwar yagama shirin fita da dansa kasar Egypt domin aduba lfyrsa adaren ranar


ayko hakan akayi adaren ranar jirgi yadaga da anwar da mommy da ihsan da daddy zuwa kasar Egypt

se awaya daddy yake shaidawa daddyn Adnan fatan alkhairi yamusu gami da cewa next week sunanan zuwa suma


itako ilham batasan basa nan ba seda taje gaishesu security dake gadin kofar shiga part din yake sheda mata abinda ke faruwa

bataji dadin abinda sukayimataba narashin yimata sallama  jiki bakwari takoma part dinta inda su twins suke ta waansu
kwanciya tayi tashiga tunani gaskia tasan bata kyautawa su daddy ba  batayimusu adalciba sabida basu cancanci haka agurintaba  to amna yataiya dansune bataso kuka tafashe dashi afili tanayiwa anwar Allah yaisa Dan dashi badansu mommy bane baabinda zeshiga tsakaninta dasu narashin kyautawa
kuka tayi me isarta sannan tamike tanufi daya daga cikin dakunan part dinta Wanda bata taba shigarshiba tsawon zamanta agidan koda shigarta dakin kamshin turaren anwar yakeyi jin kamshinne yasa zata juya da sauri idontane yasauka akan wani littafi akan side drower na gadon dasauri taje tadauki littafin haka kawai taji tanason karanta abinda keciki Dan ta Lura diary ne
fara karantawa tayi
abinda tagani a littafinne yarura tsananin kiyayyar da takewa anwar azuciyarta domin kuwa  gaba daya labarin haduwarshi da itane a littafin harda irin azabar daya dunga ganamata hawayene yake zuba afuskarta jin first night dinta a toilet sukayishi bakincikine yaziyarci zuciyarta  tabbas tayarda anwar ba masoyintabane  duk da a diary din yafadi irin tsantsan kaunar dayake mata amma bata Lura dashiba kiyayyar daya bayyana yamata itace tafi tsayamata arai daukar littafin tayi ta tafi dashi dakinta yayinda taci gaba da kuka akan rashin kyautawar datayiwa su daddy
Daga karshe yanke shawara tayi akan gobe zata bar musu gida sabida zamanta da anwar yakare Ashe shidin bakin azzalumine haba no wonder taji tatsaneshi da yawa


maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


Zahra Muhammad mahmud




*page67-68*



     
Tun karfe takwas nasafe ilham tagama shiryawa tashirya su twins tadebi kayan sawarsu da duk wani Abu me amfani takira security yafitar mata dasu zuwa mota itama fitowa tayi rike dasu twins suna ganin tafito suka bude mata kofar baya tashige ita dasu twins Kai tsaye kaduna tanufa


Se sha biyu na rana suka isa kaduna
Sallama tayi tashiga falom gidan yayin excode dinta suka shigo mata da kayanta sallamarsu tayi suka juya Abuja

Mommy tunda tashigo take kallonta baki bude
Guri ilham tasamu tazauna sannan tagaida mommy
Bata amsa gaisuwarba tashiga jero mata tambaya
Ilham mekikeyi a nigeria bayan anwar bashida Lfy yana Egypt zaman mekikeyi baki bisu kuntafiba
Baki ta turo sannan tace ni  ni  ni bansan suntafiba ay
Salati mommy tayi tasanar da ubangiji
Sannan tace ilham Anya kinada imani kuwa dama Ashe baki janye wannan maganar tsakaninki da anwar innalillahi wainna ilaihir rajiuna ilham tafadi da karfi
sannan taci gaba wlh ilham kingama asara duniya da lahira yanzu irin wannan sakayyarce tadace da mahaifan yaronnan yau ko yau ko yankaki anwar yakeyi ki mutu ki dawo bedace da abinda kike masa ba

Wlh ko rantsuwa nayi bazan Yi kaffaraba ciwon anwar da hannunki aciki

Tunda baki da hankali duniya zata koyamiki
Kina da yara dashi Amman kike neman kashemusu mahaifi wlh insukayi wayo suka fahimci kece silar mutuwar mahaifinsu ko kallonki bazasuyiba
tunda haka kika zabawa kanki kije kiyi Allah yabaki saa
mommy nagama fadin haka tatashi taja hannun su twins suka shige daki suka bar ilham zaune afalo kamar mayya


Hawaye takeyi kamar fanfo tabbas jikinta yayi sanyi dajin kalaman mommy kuma tayarda tayi kuskure sosai su daddy basu can canci hakaba kuka takeyi kamar ranta ze fita

Gashi yanzu su daddy sunyi fushi da ita uwa uba ga hakkin mijinta har ga Allah yanzu tausayin anwar yakamata tuno irin wulakancin data dunga yimasa yana hakuri tayi wani sabon kukanne yasake kamata lalle tayarda in anwar yamutu itace takasheshi Allah kagafartamin tafadi afili
Babu abinda inta tunoshi yakemata ciwo ayanzu irin yadda mommy taganta Tana rawa alokacin da anwar yafadi ya ilahi cigaba tayi da kukanta harsu mommy da daddyn Adnan suka shigo falon batasaniba seda daddy yayi gyaran murya sannan tadago dasauri
Tana ganinnshi dagudu taje tarungumeshi Tana kuka Tana cewa daddy karkace komai wlh nagane kuskurena kugafarceni wlh bazan Kara ba natuba kakira daddyn anwar kace suyafemin wlh bazan kumaba nayi nadama kukan datakeyine yasa jikin daddy yin sanyi rungumeta shima yayi sannan yace to yaisa haka naji share hawayenki  kuma naji dadi dakika gane kuskurenki dawuri sede fatan Allah yasa agurin mijinnaki baki makaraba Dan iyayensa nasansu zasu yafemiki kitayin addua

haka suka sata agaba sunatayimata nasiha Wanda bakaramin shigarta tayiba

Koda tazo bacci kasayitayi tunanin anwar kawai takeyi da irin cin kashin da tamasa
takosa tasashi a idonta kozata samu sassauci  azuciyarta danjitakeyi kamar zuciyarta zata fashe  haka takwana Tana kuka




             *EGYPT*

Tunda suka isa likitoci sunfi goma akan anwar Wanda yake asume suna kokarin ganin numfashinshi yadedeta allurai akayimasa sannan suka daura masa drip daga karshe suka turashi cikin wani machine Dan yataimaka Wajansashi yafarfado dansu sami damar gudanar da aykinsu

gidan dasuka sauka su daddy suka koma sabida baa zama a asibitin

tunda suka shiga gida ihsan da mommy suke kuka dakyar daddy yashawo kansu sukayi shuru wanda koshi kanshi dabasa gurin kukan zeyi Dan dauriya kawai yakeyi


hirar rashin hallaccin ilham sukeyi mommy tace wlh alhaji bantaba tsammanin ilham ko wuta mukace tashiga zata musamanaba amma wai kirikiri tanuna bata kaunar gudan jininmu tabbas ilham tacika tsintacciyar mage kuma tabani mamaki

daddy ne yakatseta dacewa ku kwantar da hankalinku ilham baita tadorawa anwar ciwoba kuma baitace zata yayemasa ba se Allahn daya dora masa Dan haka banaso kuna damun kanku kawai muyiwa anwar addua shine mafita


koda dare yayi basu rintsaba sallah sukai tayi tanafila dannemawa anwar sauki agurin Allah.



koda gari yawaye suka nufi asibitin
babban likitanne yataresu
bayan sungaisane yake shaidamusu anwar yafarka

murna ce takamasu gabadaya suka rungume juna
likitan yaci gaba dacewa tun karfe uku nadare yatashi amma tunda yafarka yanata kiran sunan ilham har zuwa wayewar garinnan duk da maganarshi bata fita sosai  asakamakon  paralyse din daya samu
pls wacece ilham dinnan

kallonkallon suka shiga yiwa juna cande daddy yace matarsace
good inji likitan sannan yadora dacewa to magana tagaskiya danku yana matukar kaunar wannan ilham din kuma rashinta akusa dashi ze iya jawowa arasa Ransa
agigice suka Kalli juna
likita yaci gaba
azahirin gaskiya inda hali kukawomasa ita kusadashi

sabida semun samu natsuwar zuciyarsa sannan mudorashi akan magani   zuciyarsa ta kumbura sosai dole da ita zamu fara sannan muzo kan paralyse din dayayi

mommy ce tace zamu iya ganinsa
eh xaku iyamana amma banda yin abinda zebatamasa rai

Jagora yamusu zuwa dakin da anwar yake
idonshi biyu
sunashiga yana kallonsu dasauri mommy taje tarungumeshi kuka yake abin tausayi yanacewa mommy ilham bata sona tace bazata taba sonaba har abada yafadi cikin muryarsa irin tamasu paralyse
Kara rikeshi mommy tayi Tana shafa kansa tace kayi hakuri my son ilham zata soka amma sekayi hkr kakwantar da hankalinka
rokonsu yashigayi akan Dan Allah sucema ilham tayafe mishi koda ta Allah takasance agareshi
maganarshi tafadarmusu da gaba danhaka dasauri daddy yakira daddyn Adnan awaya yake shaidamishi halin daake ciki  hankalinshi atashe
shima daddn Adnan hankalinshi ne yatashi  kwantarma da daddy hankali yashigayi inda yamasa alkawarin insha allahu duk yadda zeyi yasamarma ilham visa itadasu twins yau zeyi zuwa gobe insha Allahu zata iso sallama sukayi yanata masa godiya
doctor ne yashigo yace sufito haka daga dakin hakanan badan ransu yasoba suka tafi gida kowa zuciyarshi namasa zafi

Koda labarin zuwa gurin anwar yasamu ilham ranar kasa bacci tayi dan tun yamma tahada musu kayansu  dan takosa gari yawaye taje tanemi gafarar mijinta. Duk da tasan batasonshi amma Tana tausayinshi yanzu kuma tayi alkawarin zama dashi abatasonshidin

     *washe gari*

damisalin karfe goma nasafe jirgin su ilham yadaga zuwa kasar Egypt

anan semuce fata nagari anwar da ilham


maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


zahra Muhammad mahmud



*page 69-70*


Ilham ta isa kasar Egypt Lfy kuma su mommy sunyi murna dazuwannata danbasu taba tsammanin zatazoba rungume mommy ilham tayi tana kuka Tana fadin tagafarceta Don Allah wlh tatuba bazata sakeba kuka take iya karfinta tana nemam gafarar mommy

Wani sanyine yaratsa zuciyar mommy kuma dama ita mommy harga Allah tanason ilham dagota tayi Tana sharemata hawaye tace ya isa haka ilham nayafemiki Allah ya yafemana gabadaya

Kafar daddy taje tarike tana wani sabon kukan tace daddy baku cancanci haka agurinaba nayi kuskure megirma amma Don Allah kugafarceni sharrin shaidanne abinda nayimuku natuba tafada taname tsananta kukanta kanta yadafa yace Allah yamiki albarka ilham mommy ma tayafemiki bare ni nayafemiki duniya da Lahira yafadi yana murmushi

Kara durkusawa tayi tanamusu Godiya
Daganan tamike tanufi ihsan wacce secika take Tana batsewa Dan ita bataso suka yafewa ilham ba Dan laifinta babbane
rungume ihsan ilham tayi Tana neman yafiyarta itama tureta ihsan tayi gamida Jan tsaki tabar gurin tofa ilham binta tayi da kallo yayinda wasu siraran hawaye sukacigaba da zubowa afuskarta jitayi andafata dasauri tadago dantaga waye ihsance rungume Junasukayi suna kuka dakyar su mommy suka rarrashesu

doctor ne yafito yace ilham tabiyoshi bamusu tabishi suka shiga dakin da anwar yake
Suna shiga lokacin idonshi biyu kallon ilham yakeyi yayinda wasu hawaye ke fita a idonsa
Dasauri takarasa inda yake itama Tana kuka zama tayi agefen gadon dayake tadago kanshi  tadora akan cinyarta tana wasa da gashin kanshi
Cikin kuka take cewa anwar kagafarceni natuba wlh bazan sakeba kayimin afuwa nacutar dakai dayawa Wanda baka cancanci hakaba kayafemin

anwar Wanda farinciki tuni yagama lullubeshi kanshi yadaga mata alamar yayafeta nuni yamata datadena kuka

Karar bude kofane yasa su waigawa sutwins ne tare da doctor dagudu suka karasa jikin anwar suna daddy daddy yayinda suka haye jikinshi sunata tsalle tsallensu namurnar ganinsa Dan sundade basu ganshiba

Farincikin da anwar yake ciki bashida iyaka koda doctor ya aunashi bakaramin mamaki yayiba ganin cikin kashi Dari kashi hamsin da biyar na kumburin zuciyar anwar yaragu yayi murna sosai sudaddy ma dasuka sami lbr sunyi murna se sama ilham albarka sukeyi tare da rokonta akan takula da anwar Don Allah



  *BAYAN WATA UKU*


zuwa yanzu anwar yasamu sauki sosai tuni zuciyarshi tawarke komai ilham take masa batason ganinshi cikin damuwa ko kadan Dan Adan zaman datayi dashi wani zazzafan sonshi yakamata bata daburin dayawuce tafarantamasa

yanzu abinda yay saura kawai shine tafiyar anwar ta dedeta kuma shima kullum ilham seta rike hannunshi sunfita waje Tana koyamasa

Tuni su daddy suka koma Nigerian suda su twins tunda sukaga yafara samun sauki

daddyn Adnan ma shida iyalinshi harda ameera sunzo duba anwar

Manyan yan siyasa tare da yan kasuwa yawancinsu sunzo dubashi sabida anwar mutumne na mutane uwa uba daddynsa mutumin kirkine
Nafeesat ma diyar gwamnan kano so uku Tana zuwa dubashi Wanda hakan bakaramin bakanta ran ilham yakeyiba yayinda shikuma anwar yakejin dadin hakan



yanzu sede muce anwar Allah yakyauta gaba Dan ahalin yanzu babu me kallonshi yace yatabayin paralyse Dan Gama yawarke sumul tafiyarma tadedeta har wata kiba yayi sabida kulawar dayake samu daga ilham Wanda shi har mamaki take bashi yadda itace kemasa wanka shiryashi bashi abinci abaki dadukkanin wani Abu daya bukata har ga Allah yanajin dadin hakan



       *Nigeria*


yaune ilham da anwar suka dawo gida kasa nigeria

dubban jamaane suka cika airport domin tarbarsu aciki harda mahaifinshi da mommy da ihsan dakuma su daddyn Adnan


koda suka fito daga jirgi ilham kusan tsorata tayi daganin mutanen dake gurin harkusan faduwa tayi anwar yatarota dasauri itakuma taratayo hannuwanta akan wuyansa suna kallon juna (tamkar arnav da khushi)

masu hotuna aykinyine yasamesu Dan daukar hotunansu sukashigayi kamar bagobe

suko sunyi nisa basu sanma abinda kefaruwaba dasauri ihsan takarasa gurinsu danta Lura shirin yiwa juna kiss sukeyi gudun abin kunya yasa taje garesu rungumesu tayi gaba daya dasauri suka dawo tunaninsu
gabadaya gurin akasa tafi Raf Raf Raf

suko su daddy kasancewarsu yan Boko hakanma burgesu yayi kuma sunyarda yanzu ilham ta gyaru

Karasowa sukayi gurinsu daddy ay su twins naganin iyayensu dagudu suka kwace daga hannun mommy suka nufesu suma suna ganinsu sukaduka suka daukesu suka rungume

dakyar securities suka janyesu zuwa mota Dan gama yan jaridane kamar zasu cinyesu da tambayoyi


Kai tsaye gida suka nufa
inda daddy yahada wata walima sabida farincikin samun saukin anwar
anci ansha anyi bishasha malamai sunyi adduoi sosai sannan akawatse taron

kowa yagaji gashi dama har anyi sallar ishai danhaka kowa part dinshi yanufa

ilham nashiga dakinta komai nanan pes wanka tayi tayi alwala tayi sallah sannan tazauna gaban madubi ta tsantsara kwalliya Dan yau sotake tafara faranta ran soulmate dinta Sunan databa anwar kenan
wata fitinanniyar rigar bacci tasa 🙈base namuku bayaniba atakaicede tahadu
turaruka tashiga fesawa jikinta
sannan tazauna zaman jiran anwar yafito
Dan su twins suna part din mommy

tananan zaune har karfegoma amma anwar befitoba danhaka tanufi dakinshi taga ko lfy

tura kofar tayi taji akulle danhaka tashiga nucking daga ciki yaamsa mata da wai wayene yake damuna😳
jiki asanyaye tace nice yace kewa dankari kirjinta tadafe sabida wani mugun bugawa da zuciyarta tayi nufinshi begane muryartaba daurewa tayi tace ilham

banza yayi da ita takai awa guda atsaye abakin kofar tanajiran koze budemata kofa amma shuru

dakinta takoma tahaye gado Tana kukan takaici meyasa anwar zemata Hakan kode dama be huce bane amma inde yace haka zemata gaskiya ze kwareta sabida yanzu sonshi takeyi kamar ranta
kwalliyar datayi ta goge sannan tacire rigar baccin tasa wata tahaye gado Tana ta kukan tausayin kanta



maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨



zahra Muhammad mahmud




*Page 71-72*



Ranar ilham batayi bacciba kwana tayi kuka

Shiko abangaren anwar daurewa kawai yayi yawa ilham wulakanci beso ba to amma bashida zabi dole ne yakare martabar sunanshi na anwar a idon duniya



Duk yadda ilham taso su shirya da anwar batasamuba sabida baya bata fuska tayi kuka tayi magiya akan yafada mata abinda tayimasa amsa dayace bakiyimin komai daraja da martabar Sunana na anwar nake karewa a idon duniya
Duk sanda yabata wannan amsar rasa ina zata sa kanta takeyi  sabida kwatakwata takasa gane meyake nufi

Dayake dakanta take girki ko abinci tashirya masa bayaci yadda taajiye haka zata dauki kayanta

Damuwar datake cikine yasa gabadaya tayi duhu tarame   ko abinci bata iya ci kuma bazata iya tunkarar kowa da matsalartaba tabarwa cikinta


Tuni takammala karatunta inda kuma tasamu  results me kyau
Daddy yashiryamata walima haka aka gama taron ba anwar abin bakaramin ciwo yamataba amma ta danne


Mommy ce takirata take tambayarta shinko akwai abinda kedamuntane dayasa tarame haka
Babu komai taba mommy amsa
Kintabvatar inji mommy
Kai Kawai tadagawa mommy  
Mommy de takyaletane tunda batason fadamata Amman tabbas tasan akwai abinda kedamunta


Shiko anwar anashi bangaren yanzu soyayya yakeyi da nafeesat yar gidan gwamnan Kano sabida yanzu yayarda da kalmar hausawa dasukace kaso mesonka
nafeesat kuwa jitakeyi Kamar tafi kowacce mace saa aduniya tunda anwar yadawo dasoyayyarsa gareta
Kusan duk Friday yana Kano yaje gurinta soyayya sukeyi kamar zasu cinye junansu
Mahaifinta bakaramin farinciki yayi da hakanba

Anwar yaune yayanke shawarar sanarwa da daddy aje nemamasa auran nafeesa Dan so yake ahada bikin dana su ihsan Wanda yanzu saura wata biyu ayishi
Dan tuni ameera takammala karatun


A Falom daddy yasamesu shida mommy gaishesu yayi sannan yasanar da daddy bukatarshi tason auran nafeesa
Jikin mommy da daddy ne yayi sanyi dajin batun
to amma basuda ikon hanashi abinda yakeso kuma dama Sunsha alwashin bazasu sake tilastamasa yin abinda bayasoba

daddy ne yafara mgn dacewa aurefa kace anwar  Anya kuna zaune Lfy da matarka kuwa

Amsawa yayi dacewa Lfy lau muke zaune kawai de ina raayin aurenne kuma inason nafeesan kuma ko na aureta banan gidan zan ajiyetaba gidana Dana Gama ginawa a asokoroad can zan kaita kunga bamasa guri daya bare har suyi rigima
daddy ne yakatseshi dacewa  wannanne baze yiwuba sede kahadasu guri daya konan gidan kocan gidannaka
alfarma yanema akan to subari yafara tarewa da amaryarsa inyaso daga baya ilham takoma
kin amincewa daddy yayi inda daga karshe yabashi umarni akan ana saura sati daya Bikin yadauki ilham yamaidata gidan tafara zabar inda takeso sabida itace babba amma inyace amaryace zata fara shiga gidan yajawa uwar yayansa raini
amincewa yayi da batun daddyn

mommy cewa tayi to my son Allah yatabvatar da alkhairi sede inason kasani Dan zakayi aure baka isa kawulakanta ilham ba muddin kasan bazakayi adalciba karkasoma inbanda rigima irin taka nawa Kake dahar zakayi mata biyu nide kaji tsoron Allah kawai shine fatana kuma kaje kasanar da matarka
Hakade sukaitamasa nasiha  akan yaji tsoron Allah yayi adalci
Sallama yamusu yawuce part dinsu
afalo yasamu ilham ita dasu twins tana koyamusu homework
dakinshi yashige bayan yama su twins wasa

Ilham ko Kokallo bata isheshiba


*bayan wata guda*


zuwa yanzu anje antambayarwa anwar auran nafeesat kuma antsaida ranar daya datasu ihsan
danhaka nafeesat tamatsamaa akan suje suyi free wedding pictures
ayko haka akayi sunyisu Kala Kala sewanda yagani tuni harsun bazasu a social media kowa se fatan alkhairi akemusu bama kamar nafeesa daake ganin tagama saa

ilham baiwar Allah batasan wainar daake toyawaba
Tana zaune adakinta da daddare anwar yayi sallama yashigo dakin
mamakine sosai akan fuskar ilham naganinsa inda daga karshe farinciki yakamata naganin Allah yaamshi adduarta anwar yazo gareta
tsugunawa tayi tagaisheshi kallonta yayi yaga tarame gawani baki datayi kamar ba ilham ba tausayintane yakamashi dakamar yafasa aywatar da abin da yakawoshi dakin wata zuciyarce tacedama kayi abinda yakawoka kafita Dan ilham bakanwar lasabace in tatashi yimaka Nata kalar iskancin rami take kokarin turaka

ya gamsu da shawarar zuciyartashi danhaka Kai tsaye
yamikawa ilham invitations card din auransa Wanda yake acikin wata envelop
amsa tayi Tana jujjuyawa dago ido tayi Tana kallonsa danyayimata Karin bayani
cewa yayi bawani abubane aciki Illa katin bikina zan Kara aure Nanda wata guda mezuwa
jiri ilham tafara gani yayinda takwalla wata Kara tazube kasa sumammiya
hankalin anwar ne yatashi agigice yadagota yana kiran sunanta shuru bata amsaba firish yanufa yadauko ruwa ya yayyafamata
ajiyar zuciya tayi daga karshe tarushe da matsanancin kuka har yanzu Tana rungume ajikin anwar din  dagowa tayi Tana kallonshi ido cikin ido yayinda nata idon ke zubar da hawaye
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨



Zahra Muhammad mahmud


*DEDICATED TO ALLAH GATAN BAWA FANS, MORE ESPECIALLY, RUMAYSA, TA YAKASAI, MRS SHAMSUR, MMN ILLOUA,MAMAN BATULA,HASSANA AHMAD,UMMU TWINS,HAFSAT IDRIS,DASAURAN WAINDA BANKIRA SUNANSUBA THANKS YOU ALL*


*page 73-74*


Kallonshi ilham takeyi idonta nazubar dahawaye bakinta na rawa tace abban twins Allah yasanya alkhairi yasa abokiyar zamanka ce yabaku zuria dayyiba. Tana gama fadin haka tasake rushewa da kuka

Jikin anwarne yayi sanyi dajin adduar ilham tabbas yasan abinda yayimata da ciwo to amma yana ganin shine mafita

Cigaba tayi da kukanta Wanda anwar har zuciyarsa yakejinsa dasauri yatashi yafice daga dakin
Kifewa ilham tayi agurin Tana cigaba da kukanta



Biki se matsowa yakeyi dan yau saura sati guda kuma yaune ilham tatare asabon gidan anwar
Fadin kyau da haduwar gidan seya cinye data 1gb 😜bangama

Gidan samane danhaka ilham tazabi saman tana ganin zefiye mata duk da kasan yafi girma
Bangaren anwar ma asaman yake Wanda shi so yayi amaryarsa ta zauna asaman Amman bashida yadda zeyi ilham tazaba


Harda ameera da Mommyn Adnan suka rakota gidan dasu ihsan

Sata agaba mommy da ameera sukayi sunamata fada akan takwantar da hankalinta kishiya baakanta akafaraba kuma baakanta zaakareba
Sosai sukayimata fada gami da bata shawarwari
Daganan sukamata sallama suka tafi sabida gobe ne zaafara event na bukukuwan


Tunda ta tare agidan koso daya anwar bekwana agidanba danshi yace Seda amaryarsa zetare agidan
ilham ce kawai agidan se securities danko su twins suna gurin mommy abin bakaramin bata ran ilham yayiba Amman tabarwa Allah



Anyi event kalakala tun ana sauran kwana shida biki har zuwa yau da aka daura auren fadin irin mutanen dasuka halarci bikin bazeyiwuba Ammafa taro yay taro haka har aka gama shaida daurin auran anwar da amaryarsa nafeesat,adnan da amaryarsa ihsan,ameera da angonta moneer se fatan alkhairi kawai ga maauratan


Yaune kuma zaayi  dinner kuma ilham ma zata halarci gurin sabida duk Wanda akayi abaya batajeba se yaune zata wannan shawarar ameerace
Masu kwalliya ameera ta turamata gidanta akan su gyaramata auntinta da kyau
Kuma sunyi aykinsu yadda yakamata kamar yadda kuke ganin hotunan ilham da nafeesat a dp na group kunsan wainda suka gyara ilham sunyi ayki mekyau


Se wajen karfe Tara ilham tashirya ita da mukarrabanta acikinsu kuwa harda babbar aminiyarta wacce suka hadu a university suka karanci corse daya wato *sugura Abdullahi*sunyi shiga takece raini inda ilham takai kololuwa gurin haduwa suguran ma ba baya bace gurin haduwar haka suka Nufi motocin dake jiransu sukaisu dakin taron



Tuni amare da angwaye sun dadade dazuwa danhaka gurin acike yake
isarsu kofar hall din keda wuya tayakasai tahangosu dayace daga cikin kawayen ilham danhaka Kai tsaye gurin mc taje tace yasanar da isowar me girma uwargidan anwar hajiya ilham bukar shettima

Hakan ko akayi danshi mc harda kara gishiri danshi cewa yayi jamaa su saurara ga  uwargida sarautar mata nan shigowa inda DJ yasaki wakar uwargida ran gida

wohoho sisters naso kunagurin kuga yadda ilham tashigo filin ga su twins agaba sune fulawa babies dinta yayinda itakuma suka jero da aminiyarta wato sugura
tafiya take cike da Jan aji da kasaita
anwar ne yamike zumbur dan tunda yake da ilham bata taba yimishi kyau irinnayauba dasauri yatako yazo har gabanta yana mata tafi gaba daya hall din aka dauki tafin murmushi suke yiwa juna naso da kauna
sugurace tayiwa ilham nuni data rungumeshi ayko dasaurinta tarungume anwar wayyo dadi haduwar jikinsu guri daya seda dukansu sukayi shock
Kiss anwar yayiwa ilham a goshi sannan yarike hannunta suka nufi gurin zama Dan tuni Ankara kujera agurin zamansa da amaryarsa nafeesa wacce se cika take Tana batsewa baitaba yan uwantama sunji haushin tarbar da anwar yayiwa ilham niko nace ayko  sede ku mutu danshine yafi cancanta daya tarbeta

zamansu kedawuya suka hada ido da ameera jinjina tamikomata yayinda ihsanma tamikomata murmushi tayimusu duka

haka taro yatashi kowa secewa yake mutumin dake da ilham mezeyi da nafeesa dangaskiya bakarya banbancin abayyane yake


koda suka isa gida su ameera se jinjinamata sukeyi hakade har aka kwashe amare zuwa gidajensu (amin afuwa banfadi a ina akayi taron bikinba to ameerade gidansu anwar suka dawo sabida hidimar bikin tayi sauki yayinda nafeesat ma gidan gwamnatin Kano dake Abuja suka dawo sabida bikin)


yankawo amarya sunkawota se habaici suke tayi itade ilham suna daki ita da kawayenta sugura taso ta tanka ilham ta hanata tace subarsu da halinsu

se sha daya nadare mijin sugura yazo yadauketa dama itace tarage kawai dansuma yan kawo amarya tuni sun watse


anwar ne yashigo gidan shikadai Dan wannan Karon yahana kowa rakoshi Kai tsaye sama yahaura dakin ilham yashiga inda yatarar da ita Tana karatun Qurani
rufewa tayi tagaisheshi gaba daya tausayintane yakamashi tabbas Yasanbekyautaba dubansa yakai gurin da su twins keta sharar baccinsu hankali kwance shafa kansu yayi sannan ya ajiye mata ledar naman kaza agabanta yace tasameshi afalo yanason mgn dasu fita yayi daga dakin inda Kai tsaye dakin amarya yanufa

ilham ko kuka tasa na bakinciki dan ta Tuna abinda anwar yarubuta aranar daaka kawota gidanshi ita ko kazar bata samuba share hawayenta tayi Tamike tadan shafa hoda sannan tasauka kasa inda anwar yace tasameshi koda taje bakowa danhaka tazauna zaman jiransu dayake tatafi da wayarta kawai seta hau whatsapp inda taga yan group din zahra muhd Hausa novels dasu rash kardam da meemee  bee se bata shawarwari sukeyi akan yadda zata zauna da kishiyarta itako se Godiva take musu

shiko anwar tunda yayi sallama yashiga dakin amarya yataradda ita akwance Tana kuka
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


Zahra Muhammad mahmud


*Page 75-76*


Karasawa anwar yayi bakin gadon dasaurinsa dagota yayi ayko kamar dama jiratake tawani Kara narkewa ajikinshi Tana kukan rarrashinta yashigayi da kalamai masu taushi

Cikin dabara nafeesat tarunga mutsu mutsu har Allah yasa hannun anwar yasauka akan kirjinta duk cikin rarrashi

Faruwar hakanne yasa anwar yafara sakin layi yashiga romance dinta son ranshi babu inda hannunsa betababa ajikinta
Zuwa yanzu tsoro yafara Kama nafeesat Dan haka cikin dabara tace haba my life yunwa nakeji kuma bamuyi sallar nafilaba
Dakyar yaiya sakinta Dan gaba daya yaga kwadaituwa
Sakko da ita yayi daga gadon Dan se wani shagwabemishi takeyi shiko dama anwar arayuwarsa yanason mace me shagwaba shiyasa yashiga riritata

Abaki yadunga bata naman kaza da fresh milk harta koshi sannan shima yaci  yana gamawa yarikemata hannu suka shiga toilet sukayo brush  suka dauro alwala

Sallah sukayi rakaa biyu dan nuna godiyarsu ga Allah
Anwar ne yarage kayan jikinshi yarage dagashi se singlet da gajeren wando
Sannan yace itama tarage kayan jikinta ba kunya ba komai ta zage agabanshi daga ita se pant da bra tanufi wardrobe zata dauko sleeping 👗 dasauri anwar yaruko yana fadin no need baby kinfi kyau a haka yafadi yana kwantar da ita akan gado shima yakwanta yakashe musu wuta yajamusu bargo

Bakaramar wuya nafeesat tasha ahannun anwarba danshi din namijin mazane gashi kuma dama andade ba a haduba
Kuma shine yafara saninta besaurara mataba seda aka fara kiraye kirayen sallar asuba
Wanka yayi sannan itama yazo yadauketa yayo mata se kuka take masa idanuwanta sun kumbura hakuri yaketa bata gami da samata albarka

*hmm jamaa ina ilham ne*

tanan zaune tun sakkowarta tanajiran fitowarsu amma jikake shuru
Datagaji ne da jira tamike tahaura sama dakinta tashiga tafada gado tarushe da kuka
Wannan wulakancin dame yay kama shifa yace tasameshi afalo amma shine yawulakantata bakomai akwai Allah
Wannan dare de ilham yadda taga rana haka taga dare har gari yawaye

Anwar agida yay sallah shida babynsa kamar yadda yaradamata  gado suka koma suka fara ramuwar baccin dabasuyi jiyabayana rungume da ita ahaka har bacci yadaukesu
Basu tashiba se shabiyu nasafe tuni ilham tayi abincin break fast tazo tajere musu a dining table dake falon kasa sannan takoma dakinta inda tazauna sukaci nasu ita dasu twins


Wanka suka shiga anwar da nafeesa suna fitowa doguwar rigar shaddarshi yasaka sannan yanufi dakinshi domin ya shirya
Fitowarshi falo ne yasa yatuna da abinda yafaru jiya nacewa ilham tasameshi afalo kuma yayi imani tazodin Dan yasan bazata ki zuwaba idonsane yasauka akan kulolin abincindata shiryamusu tausayintane yakamashi haka yanufi dakinshi kamar Wanda kwai yafashewa aciki
Kayansa yasauya inda yahade acikin wata ash din shadda takalmi da hula da agogo suma ash colour inda yafeshe jikinsa da Turare

turo kofar dakin akayi gamida sallama daauri yakai dubansa gurin danyaga waye ilham ce durkusawa tayi daga bakin kofar tace abban twins dafatan kun tashi Lfy yakwanan amarya
kunyace tarufe anwar dakyar yaiya cewa Lfy yakwanan yarana Lfy tabashi amsa kanta akasa mikewa tayi zata fita dasauri yaje yarungumota ta baya yarada mata akunne am sorry my soul mate wlh jiya mantawa nayi kiyimin afuwa
it's ok tabashi amsa tana kokarin kwace jikinta kara matseta yayi yace kuma guduna kikeyine yau jirani muje naga aftocina mana yafadi yanasa takalmi suka fito daga dakin Kai tsaye dakinta suka nufa su twins din nazaune afalo sunata wasansu dakayan wasansu sunyimasa kyau suna ganinsa suka rugo da gudu suka rungumeshi suna daddy daddy
dagasu sama yayi yanamusu wasa
sannan yajuya gurin ilham yace mungode fa sosai da breakfast
murmushi kawai tayi masa tawuce kitchen Dan Dora abincin rana binta yayi da kallo cike da tausayawa

su twins yaja zuwa kasa dakin nafeesa wacce Tana zaune anci uban gayu Tana ganin takure adaka kallonta yayi yatuno ilham daya gani yanzu haka kawai yaga kwalliyar ilham tafi masa kyau
murmushi yayimata yana fadin wow my baby you look so muuuah
fari tayi da idanuwa ita adole angonta yakodata karasa shigowa yayi se taga su twins nabinshi abaya sauya fuska tayi wato gurin ilham yaje yadade shine Dan kissa irin tata harda hadoshi da Yarako to duk seta ci ubansu daya bayan daya
kuje kugaida auntynku inji anwar yafadawa su twins makale kafada sukayi sannan sukace auntynmu ihsan da ameerane kawai banda wannan  suka ruga jikinshi suka makalkaleshi

ran nafeesat inyayi dubu yabaci Amman seta share tayi kamar bata jisuba
murmushi anwar yayi yacewa su twins wannanma aunty ce hada baki sukayi sukace no!!!! Daddy rugawa sukayi waje da gudu suka Yi gurin mamansu tundaga kofar falonta suka fara kuka dasauri ilham tabaro kitchen ta tarbesu
kudawaye take tambayarsu sultan ne yace mom daddy ne yace mana wai wacanma auntyce yanuna kasa kuma mu aunty ihsan da aunty ameera ne Kawai auntynmu
murmushi tayi tajawosu jikinta tarungume tace itama daga yau antynkuce kunjiko Kai suka daga Mata sannan suka wuce ciki
.

tun bayan fitarsu twins anwar yamatsa jikin amarya rungumota yayi yana shinshinata yace baby na ya jikin naki narkewa takarayi sannan tace dasauki mikar da ita yayi suka nufi dining inda abinci yake jiransu tambayarsa tayi waya kawo musu yace ilham tabe baki tayi sannan anwar yayi saving dinsu suka ci
bayan sunkammala break fast ne yace tazo suje part din ilham tagaisheta fafur nafeesat taki yarda wai ita sede ilham tazo tagaisheta ay itace bakuwa
ran anwar yabaci to amma yadanne kunsan ance amarya bata laifi kota kashe danmasu gida


maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

*Nagode masoyana dakuka taimakamin da addua har on top yadawo gida Lfy thanks am really appreciate*


*page 79-80*


Dagudu nafeesat ta isa dakinta kuka take kamar ranta zefita
Jin kukantane yasa house girl dinta mesuna suhaila fitowa daga toilet dinta inda take wanke mata undies 😜

Gurinta takarasa tace ranki yadade Lfy kike kuka haka ko baki da Lfy ne inkira miki yallabai

Dagowa nafeesat tayi azafafe tawanketa da Mari sannan tace ubanki zaki kiramin ba yallabai dalla ficemin daga daki harkin Kai matsayin tambayata make damuna kedaga yauma karki sake shigowa part dina banason aykinnaki

Suhailat fitowa tayi Tana kuka Dan harga Allah Marin yashigeta ta maru part din masu aykin gidan tanufa tana share ido Wanda yay ja kamar gauta😜

Fitar suhaila keda wuya nafeesat tajawo wayarta takira mahaifiyarta
Tana dagawa tasamata kuka
Dakyar mamanta tashawo kanta tasanar da ita abinda yafaru ko kunya batajiba tafadamata

Dariya uwar tayi sannan tace wlh nadauka wani abune yasaki wannan kukan kamar ance miki namutu
Haba nafee wlh kinbadani kamar ba nonona kikashaba toki kwantar da hankalinki inde anwarne namiki alkawari kozanyi yawo tsirara sekin juyashi kamar waina atanda
Wannan baabin damuwa bane dama gobe zantafi India kuma bokan dazan sa yamiki aykin acan yake so no need to be worry
Tsalle nafeesat tashigayi tanayiwa mamanta godiya sosai mamanta ta kwantar mata da hankali akan tazubamusu ido Kawai haka uwar taita yimata alkawarurruka har sukayi sallama


Anwar dakyar yakyale ilham shima badan yakoshiba sedan ganin ita  tagaji
Toilet yashiga yahada musu ruwan wanka sannan yadawo yadauketa bedireta ko ina ba se acikin ruwan daya tara shima yashiga gurin shigane idonsa yasauka kan mirror din dake bayin mamakine yakamashi ganin hawaye afuskarsa
tunani yashigayi har yatuno dalilin faruwarsu dariya yayi yakarasa shigewa cikin ruwan
Wankane akayi naso da kauna dan ko agurin wankan se jagwalgwalata yake son ranshi dakyar yadaure sukayi wankan tsarki yadauro tawul itama yanadota Kamar jaririya kan kujera yaajiyeta sannan yacanja bed sheets sabida nakan gadon yalalace da abun dadi kamar sunyi fitsari 🙈

shafa Mata mai Yayi sannan yadaukomata kayan dazata sa acikin nafadar kishiyanta
shine yashiryata hatta pant da bra shine yasamata kwalliyan dayamata kuwa koni seda nayi mamaki tayi kyau sosai sannan shima yashirya kusan kayansu iri dayane colour din

Neman kwanciya ilham takeyi anwar yadagota dasauri yace yahaka soulmate kike kokarin kwanciya
shagwabe masa tayi harda dan sautin kukanta irjn na shagwabarnan tace bacci nakeji wlh duk ka gajiyar dani
lakace mata hanci yayi sannan yakamo lips dinta da nashi lips din yahada fuskarsu guri daya hancinsu nagogan juna araina nace da abunne
rungumeta yayi sannan yaradamata akunne my honey you are so sweet and romantic, you mean everything to me, i cant do without you my heart,my life is meaningless without you thanks you for everything I love you you with all my heart. yayi kissing dinta a goshi

ilham kukan dadi ne yakwace mata tabbas wannan rana bazata manta da ida ba kwacewa tayi ahannunsa ta durkusa tayi sujudul shukur ga ubangijin daya shirya tsakaninta da mijinta
 dagota yayi bayan tadago daga sujadar
Kara rungume juna sukayi suna musayar kalaman kauna ga junansu
mayafi yadaukomata da jaka da takalmi wainda zasu dace da kayan jikinta sannan yaja hannunta yana fadin muje narakaki shopping din dannaga alamar zumata tasa kinmanta da fitar dakikace zakiyi yafadi yana kashe mata ido daya da dagamata gira😘
kunyace takama ilham cikin shagwaba tace eh de naji din ay gwanda ni bakuka nayiba wanifa harda ihu
dagudu anwar yabita itamako taruga tayo kasa biyota yayi dayake ilham gudu take Tana dariya sannan sannan Tana waige batayi auneba Kawai taji taci Karo da mutum anwar shima da idonsa yaruga yarufe dason kama ilham karasowa yayi shima yabige ilham din suka hadu suka yarda nafeesat akasa suka fada kanta 😃
sam shi anwar beji alamar akan mutum sukeba se cakulkuli yakewa ilham tana dariya Dan itama tamance dacewa sunyi Karo da nafeesat
shiko anwar fadi yake nikike cewa nayi kuka ko to aykece kika sani Kukan kinsa nashiga duniyar dako amafarki bansan akwaitaba

kukan nafeesa ne yadawo dasu duniyar dasuka shiga dasauri suka dagata anwar yadauketa yadorata akan kujera se sannu suke mata sunata kame kame
itako nafeesa danneta dasukayine yasa bakinta buguwa da tiles  yakumbura yayi suntum naso muyi selfie nida ita amma tausayintane yakamani sabida Lura danayi daga anwar har ilham insuka Kalli bakinta dariya suke shirin yi

ilham ce tasamo ruwan zafi da towel taba anwar yagasa mata bakin😃se kuka takeyi araina nace alhakin suhaila ne yakamata
bayan anwar yakaita daki ne yadawo sukayi ficewarsu shida honey dinshi
dariyar dasuka kumshe basu samu sunyibane agaban nafeesa sabida ganin yadda bakinta yayi suka shigayi a mota anwar harda rike ciki ilham kunnenshi tarike bayan tadena dariyar juyowa yayi yana kallonta  ido tazaro mishi sannan tace
Baka tuba dayiwa mutane dariyabako
wata dariyarce takubce masa yayinda yatuno ranar daya fara ganin ilham akano
kallonshi takeyi baki asake Wanda kobaa fada mataba ita yatuno yakewa dariya juyamishi baya tayi ta turo bakinta gaba rungumota yayi yana fadin sorry me honey
murmushi tayi  suka rungume juna

nide nace Kai anwar wannan love haka ko kunyar driver basayi

sunyi shopping sosai sannan suka koma gida
ba laifi bakin nafeesat ya sabe sede dasaura kadan sannu sukayimata sannan suka haura samansu

nafeesat jitayi kamar takashesu wato soyayyar yanzu har akanta tazama gadonsu kenan wasu hawayene suka shiga zubo mata dama tun fitarsu takira mamanta tafada mata hkr tabata sannan tace tajira sakonta


maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


*Dedicated to maman irfan,jameela Abbas,maryam taheer hajara Abdullahi, nafi Muhammad,khadeeja musa dauda, nusaibaty A turaki,bilkisu s Ahmad thanks for the care and support am really appreciate*


*page 77-78*



Yau satin nafeesa guda agidan anwar kuma yaudinne girkinta yafita kuma tsawon kwanaki bakwai dinnan ilham ce kemusu girki kullum nafeesa ko godiya bata taba yimataba bare tagaisheta

Yau ilham taamshi girki dawuri ta tashi tashirya su twins aka wuce dasu gidan daddyn anwar dayake ba school islamiyya kuma agidan ake koyamusu wani malami daddy yanemo sabida su

Ko ina ilham seda tagyara sabida duk kudi damatsayinsu bata yarda yan ayki suyimata aykiba sabanin nafeesart ko undies dinta inta cire masu yimata ayki take ba su wanke mata komai sede me ayki tayi mata


Anwar ne yayi sallama yashigo dakin ilham wance ke kwance tagaji Tana hutawa ganinshine yasata Mike gaisheshi tayi ya amsa bayabo ba fallasa sannan yace mata girki daga yanzu kowa ita zata dunga dafa nata akwai masu ayki an Karo in kinaso sudunga miki gasunan sede ni banacin abincin me ayki kingane ay Kai tadagamasa sannan yadora banason rigima agidana kuma itama nafadamata sabida haka seki kiyaye insha Allahu zankiyaye tabashi amsa mikewa yayi ze fita
Ilhamce tatsaidashi tahanyar yin mgn tace Don Allah inason zuwa shopping anjima sekin dawo yabata amsa sannan yace kafin kitafi kisameni adakina to tace sannan tamike tabi bayansa har zuwa dakinnasa
akwatunane tagani dayawa a tsakar falon can gefen kujera tazauna shima zama yayi sannan yace
kiyi hkr Don Allah wannan kayan fadar kishiyane bansamu nabakiba se yau abubuwane sukasha kaina danhaka gasunan kaduna abunda beyimikiba se a canja yafadi yana kallonta
murmushi tayi tace sunma Yi tun baki duba ba shuru tayi Tana wasa da zoben hannunta yaci gaba kode fushi kikeyi danine har yanzu
ayko dacan ba fushi nake dakaiba bare yanzu da nake....... sekuma tayi shuru  kikeme shikuma yatambaya shuru tayi Tana murmushi  answer me yasake fadi yana dago habarta runtse idonta tayi ssbida wani mayen kallo yake binta dashi

Kinsakin habarta yayi yace dole seta karasa mgnrta
bata da mafita datawuce tace nake sonka

Sakin fuskarta yayi yana murmushi sannan yace ilham Kenan yaushe kika fara koyon karya bansaniba
zatayi mgn yakatseta dacewa tatashi ta bubbude akwatunan tagani

mikewa tayi cike dajin kunyarsa tafara budesu guda ashirinne ba abinda babu aciki sabida dakanshi yaje Dubai yasiyomata tunkafin bikinshi yayinda na nafeesa kuwa mommy ce tahadoshi

murna ilham takeyi sosai yayinda take ta duba kayan akwatunan hartazo kan na English wears tafara dubawa dasauri tamaida zata Rufe Dan ganin irin kayan kunyace takamata

anwar ne yadakatar da ita dacewa aa yakike rufewa baki gama ganiba
nagama gani Allah ya amfana
ameen yaamsa gamida sake bude akwatin yaciro kayan duka yaajiye
sannan yafara mikamata daya daga ciki yace tagwada mishi yaga yazatayi ajikinta
kusan faduwa ilham tayi datayi arba da rigar da anwar yakeso tagwada dasauri yatallafota kamar arnav da khushi
Dan Allah abban twins kayi hkr bazan iya saka wannan rigarba kuma ma Allah tayimin kadan

ko kicire najikinki kisa wannan dakanki koni da kaina naciremiki nasakamiki
yabata amsa

daukar rigar tayi tayi hanyar bedroom dinshi dasauri yarukota yace agabana Zaki saka

tace to Don Allah karufe idonka  dariya tabashi amma se yace to zan rufe yayi kamar yarufe din  nanko yana kallonta hartagama cire kayan jikinta Wanda pant da bra kawai tabari dasauri tasa rigar dayabatan

wooohoho jamaa ay anwar mantawa yayi dawani batun rufe ido da karfi yafisgota tafado jikinshi kissing dinta yashiga Yi kota koina tun suna tsaye har tsayuwar takusan gagara daukarta yayi cak zuwa bedroom dinshi kan gadonsa yadorata yaci gaba da hargitsata
tun ilham nadan basarwarnan habawa can itama tafara Kai Kai Kai kauce

wayyo garin dadi nanesa anwar tunda yasamu yashiga ilham wacce tafima nafeesat matsewa datake amarya niima kuwa da banbanci nesa bakusa kwatan kwacin fari da baki

ihu anwar yake iya karfinsa niko nace mafarki de yatabbata

ihun anwar ne yatada nafeesa daga bacci tun Tana jiyoshi kasa kasa cande taji abun nayine Dan haka arude tahaura sama inda dakinshi yake nurking takeyi amma ina shuru bawanda yaamsa kuma kukan anwar se karuwa yakeyi tura kofar falon tayi tashiga
bakowa afalon sede akwatuna hartabi hanyar bedroom din tajiyoshi cikin sautin kukanshi  yana fadin ilham nabaki gidana dake guri kaza nabaki motoci guda goma sewanda kikeso irinde kyaututtuka Manya nabada mamaki su yadungayiwa ilham hankalin nafeesat ne yatashi jiyo muryar ilham nacewa ngd my happiness  Amman ni kabarsu kyauta daya nakeso kamin dasauri yace mekikeso my soul mate  zuciyarka tabashi amsa aykamar jira yake amsa yake bata Dede dazeyi release kamar Wanda ze suma yace nabaki zuciyata da rayuwata ilham duka nikaina ma nakine

dagudu nafeesat tajuya tabar dakin Tana matsanancin kuka ita harga Allah bata dauka suna tare bane
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

*salam fans kuyi hakuri da rashin jina dakukayi jiya kunsan shaanin rayuwa jiya ayki nayi kuma nagaji shiyasa*


*Page 81-82*



Tunda anwar da ilham suka shirya rayuwarsu take musu dadi kullum cikin farantawa junansu rai suke kowa bayason bacun ran kowa

Bangaren zaman takewar aure kuwa anwar baya ragawa ilham ko kadan danshi kullum jinta yakeyi takara zaki
Ko girkin nafeesane seya saci jiki yatafi gurin ilham yaje yay tamata magiya akan tabashi itako sede ta rarraheshi akan yayi hkr haka bakyau yadaure se ranar girkinta duk da hakan seya romance dinta yake hakura

Duk halin dayake ciki nafeesat tasani Dan duk lokacin daze saci jikin akan idonta yake fita Tana kallonshi kuma abin namata ciwo mamanta tafadamawa hkr tabata tace sakonta nanan isowa sati mezuwa godiya tamata sosai

Kuma zuwa yanzu tuni anmaida anwar mukaminsa na minister of petroleum na kasa Wanda yawancin yan nigeria sunyi farinciki da hakan Dan anwar adalin shugabane
Tun da yashirya da ilham  yadena neman mata sabida yana ganin ilham kimarta da darajarta agurinshi yawuce yahadata da wata shiyasa ko nafeesa dakyar yake kusantarta.


Yaune sakon nafeesat ya iso daga India ta hannun wata aminiyar mamanta
Tayi mata bayanin yadda zatayi amfani dakomai sannan tawuce

Acikin sakonnata akwai wani kasko aciki ta cike da layoyi da allurai da goro alluran an tsirasu ajikin wata jaba
Inda akace kaskon anasone taboyeshi cikin ciyayi inda tasan bazaa ganiba
Danhaka Kai tsaye nafeesat tanufi garden din gidan tanemi guri datasan bame zuwa gurin taboye kaskon Wanda faruwar hakan yayi dede da anwar da ilham suna daki suna raya sunna
Warin jaba anwar yafaraji ajikin ilham Wanda da kamshi takeyi tun yana daurewa yana so yayi releasing amma ina jiyayi yana shirin.mutuwa dole yadaga ilham yabar dakin dan yanajin ko minti daya yakara ze iya halaka
Mamakine yakama ilham  gami da takaici sabida anwar yariga daya gogar da ita ta fannin making love yasa tazama itama me karfin shaawa togashi yatafi batare daya jira tasamu biyan bukataba
Tashi tayi tayi wanka tashirya acikin wasu kaya masu kyau sannan tanufi dakin anwar Dan taji meke faruwa Dan tasan bahalinsabane hakan
Sallama tayi akofar dakin sannan ta tura tashiga yayidede da lokacin da anwar yake tsaye yana daura agogo a hannunsa dasauri yajuyo sakamakon wani arnen wari daya shaka toshe hanci yayi sannan yadungamata  nuni da hannu alamun tafita adakin
jiki asanyaye ilham tabaro dakin
Dakinta takoma inda tashiga shinshina jikinta taji meye yake wari ajikinta dayasa har anwar yake toshe hanci yana korarta bataji komaiba shiyasa tadauki hakan amatsayin wulakanci

nafeesat kuwa daya kullin maganin tadauko inda akace tayi turarenshi a falonta zuwa dakin baccinta
shima hakan tayi batare da bata lokaciba

wani turare ne shikuma akace tafesawa anwar ajikinshi se wani maganin daakace tayi matsi dashi inzasu kwanta kuma tayi iyakar kokarinta wajen ganin anwar yakwanta da ita so shida arana daya inde tayi hakan to ko uwarsa tace ya yanka seya yanka

sakkowa anwar yayi zefita yana zuwa falon yaji wani dadi da natsuwa Tana shigarsa haka kawai yatsinci kanshi dason shiga dakin nafeesat
azaune yasameta agaban mudubi Tana kwalliya gani yayi tamasa kyau sosai karasawa yayi gurinta yarungumota yana fadin wow my baby kinyi kyau sosai fari tayi da idonta sannan tace ngd my love har zaka fitane
eh wlh gashima nayi latti Bari natafi Sena dawo
turarennan tadauko tace to nima ga turare zan fesamaka sabida inkaji kamshinsa katuno Dani
murmushi yayi mata sannan yasa hannu ya amshi turaren yafesa ajikinsa itama yafesa mata yace nima kitunoni inkinji kamshinsa yanagama fadin hakan yafice yana mata bye bye
hankalin nafeesat inyayi dubu yatashi sabida turaren cewa akayi shikadai zata fesawa kuma dakanta zata fesa shi turaren amfaninsa duk Wanda aka fesawa ze dena shawara da kowa se Wanda yafesamasa kuma duk shawarar dayabashi kobata dakyau dole da ita zeyi ayki
zuface tadunga karyomata waya tadauko da niyar sanarwa da mahaifiyarta amma seta tsinci kanta da kiran anwar jin muryarsa yadagane yasa tadawo cikin hankalinta I miss you kawai tace mishi tayi hanging wayar
shiko yana office dariya yayi yace my nafeesat kenan

    *Bayan wata biyar*

zuwa yanzu Sam anwar baya son ganin ilham sabida warin datakemasa Amman bawai Dan besontaba Dan yana kiranta awaya yabata hkr sannan yafadamata abinda yakeji game da ita Yakumabukaci tadunga addua shima yanayi itade sede tai ta kuka
su ihsan da ameera dasuka kawo mata ziyara seda tafadamusu halin datake ciki herhkrsuka bata sannan sukace tadage da addua suma zasu dunga tayata
mommyn Adnan ma addua tace tadungayi Dan wannan aykin asirine

bangaren nafeesat kuwa duniya sabuwa sabida anwar yadauketa sunzaga kasashe dabamdabam
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


*page 83-84*


Sede abu dayane yakemata ciwo shine rashin mallakar anwar Dan ranar datayi matsi da maganin dakyar anwar yakusanceta so biyu Dan gabadaya bata da test tayi iya yinta akan yakarasa sauran amma yaki yace mata yagaji gashi yanzu Sam batason shawara da mamanta Dan koda takirata tatambayeta yakomai yana tafiya dedeko cemata tayi eh kawai Dan ita yanzu tafison shawara da anwar 😳


Ilham tayi baki tarame kullum cikin addua take badare barana suma su twins suna tayata sabida rabonta da ganin anwar andade sede waya gashi kullum shaawarshi damunta takeyi sabida yamata mugun sabo

Kowa tayata addua yakeyi harda aminiyarta sugura sabida itama tafadamata

Yau ana suna agidan su aminiyarta sugura wato gidan mahaifinta Dan Haka tanemi izinin zuwa agurin anwar yaamince mata inda yace taturo sudeis yaanshi sako
Turashi tayi falon Kasatunda yanzu anwar yakoma part din nafeesat dazama
Dawowa yayi hannunshi rike da kudi a Leda koda tabude dubu dari biyarne mamaki takeyi to wannan namenene dan itade tanada kudi Dan ko wata baayiba da daddyn anwar yabata sadakinta da dukiyar auranta sama da milyan hamsin
Karar wayartane takatseta anwar ne ke Kira dagawa tayi taji yace dubu Dari hudu kiba mahaifin aminiyarmu saura kiba mejego
Godiya tayi sosai

Sun isa gidan suna ita damasu takemata Vaya dukda ramar datayi da duhu hakan behanata yin kyauba sabida ilham dawisuce sarkin ado
Sugura dataganta mamaki tayi Dan bata zaci zata zoba

Gabatarwa da yan uwanta ita tashigayi kowa se nan nan yake da ita musamman su twins iyayen farin jini
Iso Sugura tayiwa ilham zuwa gurin mahaifinta bayan sungaisa tadauko sakon anwar tabashi dakyar yaamsa sabida shi mutumne Wanda abin duniya bedameshi malamine sosai mahaddacin alqurani kuma shi gwanine gurin gane sihiri ajikin mutum yana kallon mutum inhar akwai jifa ajikinka ta Allah yabashi baiwar daze iya ganewa
Kallon ilham yayi sannan yace diyata meyasa kike sakaci da addua
Kallonshi ilham tayi galala cikin rashin fahimta
Shima yaci gaba
Akwai jifa atattare dake Wanda akayi domin rabaki da mijinki Amman dayarda Allah komai yazo karshe
Qurani yasa sugura tamikomasa da tawada da alkalami yabude quranin yafara rubutu ajikin Allo seda yacika allon da r u but u  sannan yasa ruwan zamzam yawanke
Yadauko ganyen magarya dayake ajike yatsiyaya ruwan acikin ruwan rubutun yadure awata yar kwalba yamikamata yace tasha ta shafa harda yaranta tsawon kwana uku insha Allahu komai ze dedeta duk abinda akamata zekoma kan Wanda yamata
godiya sosai tamishi aminiyarta natayashi shikuma yakara jamata kunne akan tayawaita karatun Qurani da sadaka da nafilfilu nacikin dare Allah naamsar addua
Ilham harda kukanta dan godiya koba komai takara samun wani ilimin dan ita da bata damu datayi sadakaba Amman yanzu insha Allahu zata dungayi
Hakade taron suna yawatse ilham sukayo gida
Suna zuwa gida tayi amfani da rubutun daaka bata Tasha tabasu twins tashafemusu jiki
karatun Quran tafara badare ba rana

yau asabar ba makaranta danhaka su twins suka dauko ball dinsu suka nufi garden inda suke bugawa suda daddynsu
wasan yamusu dadi yaudin anwarne yabugo kwallon da karfi seta shige cikin ciyayi inda su twins bazasu iya daukowaba Dan haka shi yanufi gurin😳domin yadauko
hankalin nafeesat ne yatashi ganin anwar yanufi gurin ajiyarta sabida tunda suka fara ball din Tana tsaye a window tana kallonsu dasauri tajuya tafito da gudu Dan Hana anwar karasawa gurin Amman ina tamakara Dan tana isowa shikuma yadauko kaskon Wanda yayi mamakin ganin abinda ke ciki ganin hakane yasa nafeesat kwalla Kara tana kamayar dashi anwar karka fito dashi
ihuntane yafirgita anwar agigice yasaki kaskon dake hannunshi yafadi kasa yafashe

fashewar kaskon yayidede da tashin ilham daga bacci jitayi duk wata damuwa ta rabu da ita ga wani nishadi datakeji Wanda rabonta dashi tamanta mikewa tayi taje gyara labulen window dinta seta hango abinda ke faruwa a garden dasauri tadauko takalminta tayo waje Dan ganin meke faruwa

shiko anwar fashewar kaskon keda wuya yaji gurin yadume da wari dasauri yawaiga seyaga nafeesat ce agurin danshi yadauka ilham ce
karasowar ilham keda wuya nafeesat tafara tone tonen abinda tayi musu
mamakine sosai akan fuskar anwar sabanin ilham wacce tasan dama zaa rina

afusace anwar yayi kan nafeesat yafara duka yana kuka yana fadin kincuceni kinsa nakauracewa Matata Allah yaisa tsakanina dake
dakyar ilham ta kwace nafeesat ahannunshi
kokarin janshi takeyi yakoma cikin gida sabida jin haysniyarsu yafara janyo hankalin security nagidan
nafeesat ko kuka take tana rokonsu suyafe mata

nasakeki saki uku muguwa inji anwar ba nafeesat ba har ilham seda tafirgita
anwar yaci gaba Kuma 30minutes nabaki kibarmin gidana
daukar sultan yayi yayinda ilham tadauki sudeis anwar yarike mata hannu suka wuce cikin gida suka bar nafeesat agurin Tana kukan bakin ciki
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


Zahra Muhammad mahmud



*Wannan page nakine suhaila nagode da kulawarki gareni kece mutun ta farko acikin daruruwan members na groups dina data fara kirana awaya nagode Allah yabar kauna*


*Page 85-86*

Suna shiga cikin gidan falon ilham suka wuce

Ajiye su twins sukayi suka rungume juna suna kukan farin ciki anwar se neman gafarar ilham yake rufemishi baki tayi tace nadade dayafemaka kuma nima Don Allah kagafarceni laifukan danamaka kissing din bakinta yayi sannan yace nadade da yafemiki my happiness
Alwala sukayi hardasu twins sukayi nafila rakaa biyu dan nuna godiyarsu ga Allah


Nafeesat kuwa dakyar tashigo tahada kayanta nasawa taba driver nagidan yasa amota sannan itama tashiga yajata se Kano koda isarsu da kuka tashiga part din mahaifiyarta
hankalin mamanne yatashi inda tashiga tambayarta ko Lfy
Kwashe duk abinda yafaru tayi tasanar da mahaifiyartata
Kusan fitsarine yakusa kubcewa mamarta
Agigice tace Saki uku nashiga uku yauni na lalace nafeesat duk laifinkine meyasa kika ajiye agidan meyahanaki tafiya daji ki ajiye aygashinan kinjawomana zagi agari
 koda akasanar da mahaifinta ansaki nafeesat hankalinshine yatashi Amman basu fadi metayiba

kiran Mr President yayi yana tambayar me nafeesat tayi mezafi haka da anwar zesaketa har saki uku
Hankalin dady ne yatashi danshi har ga Allah besan zancanba
Hakuri yavashi sannan yace Bari yakira anwar din yaji

Lokacin dawayar daddy tasami anwar suna tsaka da soyayyarsu da ilham dakyar yadaga wayar
Gaida daddy yayi sannan daddy yace yazo gida yanzu yanason ganinshi
Amsawa yayi Dan yasan dalilin kiran wanka suka shiga shida ilham  bayan sunfitone tayiwa su twins suma
Anwarne yace tashiryasu yanzu harda ita zasuje gidansu daddy
Ilham taji dadin zuwan dazatayi Dan dama takwana biyu rabonta dazuwa gidan tunda abokiyar hirarta tayi aure wato ihsan

Karfe takwas nadare suka shiga gidan daga mommy har daddy sunyi farinciki daganin ilham
Gaishesu sukayi sannan ilham tabasu guri
Daddyne yace anwar meyasa kasaki matarka nafeesat
Cikin kwanciyar hkl anwae yayi mishi bayanin komai sosai abin yabasu daddy mamaki yayinda tausayin ilham yasake kamasu
lalle ilham tayi juriya tunda koda wasa bata taba kawo kararkaba so sekaji tsoron Allah karike marainiyar Allah bisa gaskiya da amana inji mommy godiya yayi sosai
Basu bar gidanba se karfe goma nadare
Daddy yayiwa mahaifin nafeesat bayani ranshi inyayi dubu yabaci dangama rufeta yayi da duka dakyar tace mommy ce tasakata yayi hkr
Dakyar yahakura yakyalesu Amman da yayi niyar sakin mamannatane

*bayan wata daya*

hutu anwar yadauka suka tafi aykin hajji shida iyalinsa
sunyi adduoi sosai karma de ilham  tayiwa iyayenta addua hartana kuka ganin lokacin su huta yazo Amman basa kusa

Daga saudiyya yawon honey moon suka wuce inda seda suka shafe wata hudu suna hutawa
inda hutun kuwa yayi kyau inda ilham ke dauke daciki natsawon wata biyu
farinciki agurinsu kamar me anwar jiyake kamar yamaidata ciki yarasa ina zesa kansa wannan cikin yaga gata sabanin nasu twins
hargurin su ihsan da Adnan sukaje inda suke zaune a London Wanda tunda sukayi aure Adnan yahanata zuwa gida yace seta haihu cikinta ko yazufa haihuwa koyau ko gobe
tayi murna daganinsu Dan harda kukanta dakyar anwar yararrasheta yayinda shiko Adnan dariya yake mata
dakyar anwar yakyale ilham suka kwana agidan ihsan

siyayya suka shiga kasuwa ana saura kwana biyu zasu dawo kayan jarirai anwar kediba Kamarhauka ita abin dariyama yabata hakade suka karasa hutunnasu sukayo kasa nigeria

koda sugura tazo yiwa aminiyarta barka dazuwa bakaramin farinciki tayiba jin ilham Nada ciki harcewa takeyi Ado gwanja zasu dauko yabugamusu kujerar tsakar gida
dariya ilham tashigayi sosai tace haba sis sekace tafari
tafari cemana agurinmu dole ke murausaya tunda sunansu twins baayiba

ameera ma tazo dauke da cikinta Dan wata biyar dayake batasamu ciki dawuriba sosai tayi murna jin auntyn ta nada ciki
fira sukayi sosai inda daga karshe suka tsayar da sati mezuwa zasuje kauyen wudil kaimusu ziyara

maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨


*Page 87-88*



Sati nazagayowa suka tafi Kano harda anwar
Da ameera da moneer cikin shiga ta alfarma duk inda suka wuce kallonsu akeyi sabida Sun hadu motocin daake jansu ma abin kallone ga excode gaba da baya ana jiniya

Megari yayi murna dazuwansu sosai senan nan yake dasu
Kofar gidan megari cika yayi da yan kallo Dan jin cewa ilham gurguwa tazo shiyasa kowa yazo ganinta koda suka fito daga gidan megari rabon kudi suka shiga yiwa mutanen dasuka taru suna kallonsu
Ameera ce tamikawa wani gurgu kudin Kai dubanta tayi fuskarsa tabbasa ko alahira aka nuna mata shi zata ganeshi bakowabane illah megidansu daya koresu sanadin hakan suka rasa iyayensu
Wani kara tayi sannan ta cukumi mutumin tafara dukanshi iya karfinta dasauri ilham Tayo gurinta tariketa Tana tambayarta meyamata bata da hankaline take dukan tsoho
Dakyar Ameera tafadamata kowayeshi
Habawa kan kace me tuni guri yakoma se kura Kake gani dangama ilham komawa tayi kamar mahaukaciya gurin dukan mutumin tana kuka ameera natayata

Su anwar nacan cikin jamaa se hangowa sukayi kura natashi dasauri sukayo gurin abinda suka ganine yabasu mamaki ilham da ameera ne kedukar wani tsoho gurgu harsun kaishi kasa amma basu denaba jamaa nakallo bawanda yahanasu
dagudu suka karasa gurinsu suka amshi mutumin ahannunsu Wanda yadoku sosai Dan hakoran dasuka rage abakinsa tuni sunfice
dakyar anwar yaja ilham Wanda se kokarin kwacewa takeyi Tana fadin kabarni nakasheshi shima mugu azzalumi dabadan Kai ba dayanzu munatare da iyayenmu cikin farinciki

dakyar suka jasu sukasa amota anwar ne yaciro kudi zeba mutumin Dan akaishi asibiti Dan har karyewa yayi ahannu
Dasauri ilham tadakatar dashi tace
Anwar!!!! Idan kasake kaba mugunnan kudi wallahi zaman Lfy nidakai har abada
Jikin anwar har rawa yakeyi yatashi daga gurin mutumin yashiga mota
Mutuminne yakaraso dakyar yanacewa Don Allah  sugafartamasa tsawa ilham tadakawa direban daya ja motar ayko beyi watawataba yahaura motor bisa kwalta
Tafiya suke ilham da ameera se kuka sukeyi danji sukayi mutuwar iyayensu tadawo musu sabuwa dakyar su anwar suka rarrashesu har suka iso Abuja dayake moneer ma yanzu a abujar yake ayki

Rayuwa taci gaba da tafiya cikin so da kaunar juna
har zuwa lokacin da ilham tahaihu
Tahaihu Lfy wannan karoma twins tahaifa sede su duka matane
murna agurin anwar bata misaltuwa godiya ko ilham tashashi kwando kwando
daddy yayi murna mommy ko harda rawarta
Daddyn Adnan  har Abuja yazo ganin Matannasa shida mommy
ranar suna yara sukaci sunan mommyn anwar da mommyn ilham wato Maryam da Zainab inda suke ce musu mufeeda da mubeena
tarom sunan yakayatar Dan dangi nakusa dananesa babu Wanda bezoba media ko ko ina hotunan sunanne
sede fatan Allah yaba mejego Lfy
ameerama da jima da haihuwa inda tahaifi namiji akasa sunan mahaifin moneer suna kiransa da shahid
itako ihsan yaronta har ya iya zama itama namiji tahaifa yaci sunan daddyn adna suna kiranshi da ameer

duka family rayuwa suke cike dajin dadi da godiyar Allah
kudin ilham da daddy yabata dawanda anwar yake bata hadasu tayi takaiwa baban Sugura tace agina masallatai da rijiyoyi sadakatul jariya zuwaga mahaifanta
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

Last page


*Page 89-90*


Tenure din daddy yakare  Dan haka yanzu lokacine nabuga gangar siyasa
Inda jamiyyar su daddy suka tsaida anwar amatsayin Dan takarar shugaban kasa
Anwar bayaso sabida Yasan
Mulki ze hanashi samun isasshen Time din ilham dinsa
Dakyar suka shawo kansaya yarda
Daddy ma behanashiba sabida ya yarda anwar yanzu yashiryu kuma mutumne metausayi da rukon amana Dan hakan yashiga karfafawa anwar din guiwa


Ilham ma fatan alkhairi tayimasa
Hartana tsokanarshi tace to my life yanzu kuma shikenan munci kafar Kare dagani harkai sabida yawon campaign
Rungumota yayi yana dariya yace kece de me kafar Kare baniba ko kinmantane intuno miki
Dariya tayi Tana kaimishi dukan wasa tana cewa wlh kadena banaso Shima kwaikwayanta yayi yace kidena nima banaso Kara rungume juna sukayi suna dariya



Dukansu yanzu bazama yayon campaign suke guri guri inda kowa yake fadin maso uba yaso dansa
sukari bakayi farin banza ba bangon sugar kowa yadafaka seyalasa  kayi taka kayi tame karafin karfi makiyanka bazasu iyaba
Irin wainnan maganganu suke fita abakin alumar kasa


Ranar zabe tazo inda koina afadin nigeria ankada zabe Lafiya babu tashin hankali se jiran sakamako gobe in Allah yakaimu

Anwar har ramewa yayi sabida zirga zirga kuma duk inda Zashi kafarshi kafar ilham yaran kawai suke bari agida gurin masu kula dasu


washe gari aka sanar da sakamakon zabe Wanda tun jiya aka Fara

inda alkalin Zabe yabada sanarwar anwarne yalashe Zaben daga jamiyyar CPA

Murnar dasukayi bazata misaltuba
Dan ilham har da kukanta rungume anwar tayi tanamishi fatan Alkhairi tare da adduar Allah yabashi ikon yin adalci yasa mulkin Yayi sanadin shigarsu gidan Aljanna


Talakawa ko zan iya cewa sunfi kowa murna ganin anbasu abinda suka zaba  musamman matasa suna ganin yanzu suma anbasu yencin tsayawa takarar shugabancin kasar sabanin da da dattijaine sukeyi


kasade gaba daya takaure da murnar zaman anwar shugaban kasa


*RANAR  HANDING OVER*

wato ranar rantsar da anwar fans kubiyoni eagles square musha kallo

Anwar nahango cikin shiga ta alfarma sanye yake da wata ubansun shadda fara yayin da gefenshi nadama handbag dinshice wato her excellency Hajiya ilham bukar shettima the First Lady for the Federal Republic of Nigeria 👍
sanye take cikin wani farin Material anyimasa adon Goulding  fuskarta sanye cikin bakin glass takalmi da Jakarta da gwaggwaronta da dankunne da sarka da agogo duk Goulding colour ne yaransuma abin gwanin Shaawa babu abinda yafi burgeni se lokacin da zaayi handing over tsakanin anwar da daddy wato uba da da sunyi matukar kyau gashi kayan jikinsu anko sukayi
hakade taron yaci gaba da wakana har aka rantsar da anwar

nafeesat adede lokacin Tana zaune gaban TV Tana kallo
Wani bakin cikine yarufeta tasa kuka Tana ganin dayanzu itama Tana gurin amatsayin First Lady  gawani uban kyau dataga anwar da ilham sunyi ga yaransuma abun gwanin Shaawa kuka takeyi sosai tanajin son anwar aranta Wanda tasan sede tamutu dashi Dan anwar yamata nisa


anwar da ilham basu samu kansuba se wajen goman dare duka sungaji sabida wuni sukayi sallamar baki dasukazo tayasu murna
wanka sukayi suka hau Gado domin huce gajiya ilham har bacci yadauketa anwar yace besan zancanba
dole tafarka Dan biyamasa bukatarshi kamar kullum yauma anwar kuka yake iya karfinshi araina nace tofa Mr President da kuka wato no easy ilham

seda yaci kukanshi yakoshi amma na dadi koda suka tsarkako jikinsu dariya ilham take mishi tace yanzu Dan Allah haka Zamushiga presidecial Vila kana kuka
rungumeta yayi yana dariya yace baby  bawannan bane abin jinba godewa Allah nake dayasa First Lady tawarke da da yar gurguwa zanshiga
dariya dukansu sukayi suka rungumi juna sunayiwa Allah godiya daya nunamusu wannan rana


anwar yakama ayki gadagadan yayinda a ministocinsa yaba Adnan minister na health
moneer kuma na ilimi yayinda ya rike minister na petur da kansa
ilham malama tasamo duk weekend take zuwa gida takoyamata karatun addini

rayuwarsu tazama abar koyi kowa sonsu yake gashi mulkinsu suna adalci kowa se samusu albarka yakeyi

yayinda soda kaunar junansu se abunda yakaru anwar na kaunar ilham kamar ransa yayinda ko kadan bayason bacin ranta itama kuma haka kudi da mulki besa suna wulakanta mutaneba godiya sukewa Allah kullum daya mallaka musu junansu.



*Alhamdu lillahi rabbil alamin. Astagafiruka wa atubu ilaika ya Allah. Allahumma inni as aluka bi annani ashhadu Alla ila ha Illa anta ahadussamadullazi lam yalid walam yulad iyyaka naabudu waiyyaka nastaim*


kuskuren dake ciki Allah yayafemin. anan nakawo karshen littafin *Allah gatan bawa*sekuma munhadu a littafina na gaba mesuna

🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
         SURBAJO*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

written by Zahra Muhammad mahmud






coming soon.............




love you all Maman yusuf

No comments:

Post a Comment